Dd babba ma Daya fahimci Bata bugatan communicating da kowa dake Nigeria sai Bai takurata ba Shima sai dace ake samun tasa wayar Dan haka kusan can gida sai hidimar bikin ta rage armashi sbd rashin Jinsu a waya
Akai Akai ita Bena kwata kwata tinda ta tafi babu Wanda ta sameta bare ayi magana da
ita.
Daddyn Amnah din da Kansa ya karbi numbernta yayi kira yayi sakon 'yana bugatan magana da 'yarsa Amma duka shiru Dan haka
Shima gabaki Daya hankalinsa ya bar komai ya koma kan buqatan Jin 'yarsa.
Shirin tafiya Australia ya fara dayaga duna kokarin share sati babu labari ba zancen komal.
Dad kaante ne da ummensa suka dakatar da tafiyarsa sbd bikinsa akeyi bazai yiyuba ya tsallake ya tafiyarsa.
Hakanan ya fasa tafiyan Ya zauna Amma ba
Dan ya fasa ba matigar suka wuce sati uku
Basu dawoba zaije yaga lafiyan yarsa ya dawo.
Bikin da Akai na kece Reni da sa'a tareda
Barnar dukiyar gaske kafin aka gyara part din
Bilal tareda Maida part din sabo fil komai aka sauya daidai Amarya yar gata masu arziki.
Tafiyar su Bena da sati biyu cif aka kammala bikin Amarya ta tare cikin kaantes a part din
Bilal da yanzu yake nata.
Batada was qawaye sbd mummynta itace qawarta Kuma abokiyan shawararta da duk
Wani Abinda zatai tare sukeyin abinsu,qawarta
Daya Kuma bama bahaushiya bace 'yar Wani minister abokin daddynta Dan haka daga ita sai Mummynta da qawarta Rumah suka kawota sai Ummen DD din da Zeenah dakuma mum Khadija,Siyam Bata jeba sbd tanayin
Bena sosai Dan bayan Zeenah Bena batada
Kawa kaman Siyam din,itama Zeenah taje ne sbd zamanta dole Amma duk da haka da Bena na Nan ko tana dole bazata je ba gaskia zata zauna da ita ta rage mata radadin zuciya Koda
Bata nunawa ita Bena din.
Bayan Kai Amarya aka watse mummynta kafin su wuce ta tsaya sukai magana tsakaninsu
Mai Dan tsayi kafin ta fito suka bar kaantes kowa ya watse aka bar Safnah din ita Daya lokacin DD Yana wancan gidan nasa Yana hutawarsa sbd bayason ajiye kowace mace a wancan gidan shiyasa yace a gyara mata ta zauna cikin kaantes.
Bai dawo kaantes ba sai after 11 ya shigo da motarsa da kaf kaantes babu irinta yayi parking ya fito sanye cikin guntayen kayansa
Daya Saba sakawa Kai tsaye ya wuce sashen
Bilal din Yana shiga a Palo ya taddata
Tana ganinsa ta miqe tsaye tana ajiye wayarta data amfani da ita ta kallesa tare da masa sannu da zuwa batareda damuwa da time din
Daya shigo dinba dama kayan jikinsa dake bayyanarda daga hutawa ya fito.
Amsa gaisuwanta yayi tareda yimata barka da zuwa kafin ya Dora da yimata Saida safe ya nufi hanyar dayasan Nan ne bedroom dinsa anan ya shige.
Bata ji komaiba Dan tasan waye Dawood din game da zafin Kai da ajinsa Dan haka ta sauke Dan garamin numfashi tareda daukan wayarta ta nufi bedroom dinta itama ta shige tana wurgi da wayar kan gado ta wurgar da mayafinta Shima tana sake qaramin tsoki tace "Yana nufin haka zan kwana bayan duk
Abinda mummy ta dirka min Nasha?
Mitss"
A tsakiyan dakin ta tube kayanta ta jefar ta wuce toilet ta wanke duk makeup na fuskarta tayo wanka tanata fama tsoki a hankali sbd
Sam batada hakuri.
Tana fitowa wanka kayan bacci kawai ta saka ta fito dauka dakin ta nufi bedroom dinsa ga mamakinta dakin baya budewa sai an Bude maka daga ciki idan daga waje ne sai da password.
Wani qaramin tsokin ta Kuma ja mara sauti tareda Dan knocking kofar
A daidai wannan lokacin shikuma yana toilet
Yana wanka cikin ruwan dumi a natse Dan haka har tayita knocking ta gaji ta koma dakinta Baijiba.
Yana fitowa yayi Shirin baccinsa bayan yagama shafa tirarika da body oil kadan ya kwanta tareda lumshe idanuwansa da gabaki.
Daya babu Abinda suke bugata da son Gani kaman 'yarsa.
Washe gari daga gurinsu Umme aka kawo breakfast daga shi har ita babu Wanda ya tashi daga bacci sai 10,
Shine ya fara shiryawa ya fito cikin Giorgio
Armani classy suits navy blue da Alexander
McQueen shoes take gamshinsa ya cike palon da inda ya fito,
Bai tsaya breakfast ba ya fice sbd yau meeting dinsa nada mahimmanci sosai a office.
Bayan fitarta sai daga baya itama ta fito sanye da kayan baccin brush kawai tayi ta fito ta zauna kan dining zata fara cin Abinda Mai aikin da aka bar mata daga cikin masu aikin
Umme ta shigo a natse kanta a qasa ta gaida
Safnah din.
Bata amsaba ta fara cin abinci ahankali tana latsa wayarta Dan Kiran mummynta tace
"'Ina dayan matan D take zaune??"
Dan shiru Salma tayi kafin ahankali tace
"Tinda aka Akai auren a bangaren Umme take zaune da Amnah"
Shiru Safnah tayi sai a lokacin take tinawa da matar tasa nada shegiyar 'ya wadda aka samu
ba aure.
"Tafi naji" tafada tana cigaba da cin abincin a hankali.
Aiki Salma ta wuce zata fara duk da babu inda
yakeda alaman buqatan Wani gyara koina fes
Amma dole hakanan ta hau goge kaya tana
Shirin shara da mopping before wadata koina
da qamshi.
Ita kuwa Safnah tana gamawa wanka taje tayi
ta shirya ta nufi gurinsu Umme tayi zamanta
acan Dan maitan son ganin wadda take amsa
sunan kishiyarts a baki kawai.
*****Bena sosai ta danne ta Hana duk Wani
azaban da zuciyarta take ciki ta sake suka
ringa samun hutu da nishadi tareda kulawa
da dd babba sosai Dan kusan itace ke Basa
maganinsa da lokaci yayi maganinsa da lokaci yayi
Hakama shi Kansa dd babban duk Kiran da
DD ke masa Sam yaqi nuna masa suna gida
Daya ma da Bena Dan haka Bai taba kwatanta cewan a Basa 'yarsa ba bare Bena.
Amnah kullum sai tayi rigiman son magana da daddynta shi ya saka Bena dagewa ta danne
Abinda yake cin ranta ta saki jiki tana bawa
'yarta nishadi suna Jin Dadin qasar yanda ya kamata.
Ta bangare Daya Kuma aikinta na office Bai dakata ba tana exchanging emails sosai da
Fahad gameda ayyukan office Dan haka take sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa.
Bata saka ranar dawowa a kusa ba San Dan karatun Amnah da hutun ta yake kokarin qarewa Dan haka sbd Amnah kawai zata koma idan lokaci yayi.
****Acan Nigeria kuwa Safnah kullum a bangarensu Umme take wuni duk da ta samu sanin Bena Bata qasar da 'yarta,
DD kuwa kusan kullum baida time na zama gida Yana dawowa yaci abinci ya shige shikenan babu Wani Abu na kusanci da juna koma fira haka ta kauna da kulawa data taba shiga tsakaninsu kullum baya Wani zama sbd ko baya office yafi zama gidansa dake highbridge, yafi samun nutsuwa da kwanciyar hankali acan
Ya kasa sabawa da zama kullum kullum da mutum a guri Daya shiyasa duk inda yake tin asali baya zama cikin familynsa yafison yaje inda zai zauna shi Daya yayi rayuwan dayakeso gashi matiqan Yana cikin gidansa ba maabocin saka kaya masu nauyi ko tsayi bane
Dan Hakan yake zaban zama gidansa shi Daya yayi rayuwansa ba takura ba damuwa.
Safnah hakurinta Yana qarewa gameda zaman
Datakeyi da mutumin da takejin zuciyarta idan
Bata samesa ba komai zai iya faruwa, Zafi da bagin ciki sosai takeyi da irin zaman dasukeyi
Babu ranar da Bata Kai kanta dakinsa Amma
Bai taba barinta ko shigaba Bare ta samu
Daman Jan raayinsa ya kwana da ita Dan a yanzu tafi buqatan suyi kwanciyar aure akan komai sbd vanda yake fitowa daga shi sai dogayen wandina ba Riga kokuma guntayen wandina ba Riga jikinsa ya sakata qara mutuwa akansa sbd ita ko a turawanta datai ravuwa cikinsu DD kaante daban yake,
Komai nasa me aji da Jan hankali ne tareda daukan Ido.
Ahaka suka shafe sati biyar babu Wani gaba bare baya Dan haka itama ta rage zama gida kusan kullum saita fita sunfita da Mummynta sbd lamarin ya fara qundurarsu gashi hakanan
Safnah takejin Bata gaunar matarsa ta dawo
Bata gama samun Kansa ko hankalinsa akanta ba Dan haka daga ita har mummynta hankalinsu ya tashi suka kasa zama suka kasa tsayi. ******Watansu Bena 2 cif suka fara Shirin dawowa lokacin suna barin Australia Umrah suka wuce suka qara sati biyu kafin suka diro
Nigeria,
Jirginsu da Asuba ya sauka Dan haka Fahad ne ma yaje da Kansa da lafiyayyan motarsa ya daukosu,
Kallo Daya yayiwa Bena ya dauke idanuwansa
Yana kore shedan daga zuciyarsa sbd yanda kyanta ya daki kirjinsa,
Tafiyan wata biyu kokuma yace uku Amma komai nata ya qaru,
Kyau, lafiyan fata,hutu,nutsuwa,aji da burgewa duk komai ta garo hakama harda cikowa tayi kaman wadda babu Abinda taje tayo sai hutawa. Dd babba ma ya gara samun qarfi da lafiya sosai harma da kwanciyar hankali sbd kulawa da Bena ke Basa da yanda ya bar gida da hayaniyarsu yaje ya huta Abinsa.
Abbakar kuwa gibarsa yayo abarsa lafiya kalau ta hutu da cima me kyau duk da Baya Wani son abincinsu acan Amma cinsa yakeyi ya koshi Abinsa ya huta ya fita yawon Shan iska yaci Dadi San ransa
Amnah ma sosai tayi jikinta da haske data garo Daman ita ba skin din mamanta ta daukoba na baban Dan haka take fara tas kaman DD.
Koda suka shigo kaantes an shiga sallan
Asuba Dan haka babu Wanda yasan ma sun iso, sai a lokacin ta Ciro wayarta jaka ta kunna ta kira Nafisat, Nafisat ce ta kwasar musu kayansu zuwa ciki shikuma dd babba Abbakar ne ya shiga nasa kayan bangarensa kafin suka wuce masallaci sallah sbd alokacin ne aka tayar.
Suna shiga Kai tsaye bedroom din Zeenan suka shige Nafisat Kuma cikin duhun Asuban ta hau gyara dakin Bena din.
Sun shiga Zeenah Bata ma tashi sallan Asuba ba motsinsu da shigowansu dakin ya tayar da ita ta tashi zaune ahankali ta miga hannu tana kunna wutan dakin taga Bena tsaye tana ajiye handbag nata Amnah kuwa gadon ta fada sbd bacci ne sosai a idonta.
Da sauri Zeenah ta sauko gadon bacci na
Sakin idanuwanta gabaki Daya ta nufo Bena suka rungume juna tana cewa "Oh ya Allah finally Bena kin dawo."
Murmushi Bena ta sake ahankali tareda rungumeta itama tana cewa
"Kin dauka bazan dawo bane?"
Mintsininta Zeenah tayi tana janyewa daga jikinta tace
"Kinsa me kikai kuwa?
Meyasa Zaki Kashe waya ki Hana kowa Jinki for more than 2months,
Kin kusa sakawa kowa heart attack da rashin
Jinku.
Wani murmushin me sauti ta Kuma sakewa tana cewa
"Ba gashi na dawo ba"
1
Kayanta tahau cirewa ta fada toilet tayo alwala batai wanka ba ta fito ta saka Riga da wandon bacci tayi sallah ta fada gadon Zeenah din ta shige bargo take baccin dake cinta da gajiya ya dauketa.
##MAMUH#
#DBENA
#TOO HOT
#MARRIAGE
#ROMANCE
#SAFNAH
#KAANTES
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: * Arewabooks@Mamuhgee.*
65
Pepper soup na qatan catfish ne da Kuma white rice da aka dafa tareda veggies sai sauce na kidney qanana aciki,
A cikin dakin suka zauna Amnah na jikin
Nafisat tana Bata da spoon abaki ahankali ita
Kuma Bena tana bawa Annenta cikin tsananin kulawa da soyayyan mahaifiyarta me tsanani.
Saida ta tabbatarda Annen ta Koshi kafin ta
Bata fruit drink me mara sanyi Tasha tukuna
Nafisat ta tattara kayan ta mayar basket ta
Maida mota.
Har yamma tana gidan tana jiran dawowan
Ababa taso rokonsa yabata Daman kai Annen taga likita Amma har magrib Bai dawoba Dan haka Suka tafi Annenta na kallanta kaman zatai Kuka, Itama Saida tayi hawayen kafin ta iya tafiya tabar Annenta.
Gida suka koma Kai tsaye daki ta shige sbd ranta ya gajule da yanayin Annenta Kuma gashi dd babba Yanata tausanta sbd matigar ba asirin kafin da Ababa yai mata a karya ba ko sace ta Akai kokuma akai dole aka dauketa zata iya ransa ranta sbd Hakan Sai Kuma idan shine da Kansa Ababan yace ta tafi yayi freeing dinta.
Data shige daki bayan tayi sallan magrib kasa rige kukan Datake dannewa tin a gaban Anne tayi ta fasa kukan a hankali tareda cusa kanta cikin qafafunta.
Amnah data shigo ta taddata tana Kukan qarasowa tayi ahankali ta shiga jikinta ta lafeta tareda yin shiru sbd Bata taba ganin Mummyn nata na Kuka ba. Saida Bena tayi kukanta me isanta hardana DD
Daya da Abinda yayi mata da radadin kishinsa
Datake ta dannewa duk sai datai kukansu
Daman suna ranta danqare.
Wata alwalan tayo tareda wanka tazo tayi sallan ishai tana gamawa a daki Nafisat ya kawo mata yoghurt a glass cup Tasha ya isheta ta kwanta tareda cewa batada lafiya
Zazzabi takeji sbd tasan Hakan ne kawai zai saka abarta taji da Abinda yake cin ranta da ruhi.
Daga Zeenah har Umme sin shiga damuwan rashin laflyan nata Amnah kuwa sukuku tayi sbd Daddyn da Mummynta sune walwanta,farin cikinta da rayuwanta.
Da daddare Shima Bai shigoba sbd Bai sauko ba,
Washe gari ma Bai shigoba ya tafiyarsa office.
Safnah gantalinta Bai bari tasan Bena ta dawo ba sai data kwana biyu tukuna sbd kullum
Bata wuni gida idan ta fita sai dare.
Dd babba taje ta gaida harda yimasa girki na musamman
Baya cin girkin kowa yanzu saina Bena Amma
Bai nunawa Safnah din ba ya saka mata albarka tareda godia.
Qin zuwa sashen Umme tayi tinda taji Bena ta dawo Dan haka ta sake haukacewa tareda mayar da hankali ga Jan hankalin mijinta
Wanda haryanzu suke yanda suke.
Bena kuwa cikin kwana biyu ta shiga Wani mummunan halin sanyi da damuwa, Sam ta
Dena zaman Palo sai ta tabbatarda lokacinda bazai shigoba take fitowa ta zauna cikinsu
Umme Zeenah ma aikinta baya barinta zama gida sosai itama Kuma.
Amnah halinda mummynta take ciki itama ya taba ta Sam ta Dena walwala da Hayaniyan yarinta Datake sosai ta sauya.
Shi Kansa a kwanakin gabaki Daya ya sauya baya cikin walwala ko sakewan, koyaushe ransa ba Dadi a hade fuskansa take
Duk sai abin ya sake taba Amnah Takoma kaman iyayenta ba walwalan.
Shine yafara kokarin dawowa daidai sbd
Amnah data fara harda rashin lafiya sbd Bata
Saba da qunci ba batama San Saba.
Duk yanda ya sauya Yana shigowa yanzu kullum Bena Bata taba yarda ya ganta ba gabaki Daya ta kaucewa duk Abinda zai hadasu. Amnah idan zatai vidcall dashi barin dakin takeyi hakama idan har taji alaman Yana bangaren Bata fitowa saiya tafi.
Babban Oarin kame kanta ma harda matarsa
Bata shaawan haduwa da ita Sam bare shi.
A haka suka share kusan sati biyu
Duk lokacinda matarsa akace ta shigo Bata fita sai ta fice hakama Shima duk akace
Yananan Bata fitowa din.
Dd babba idanuwa ya zuba musu hakama umme sbd batasan meke damunsu ba kowannensu Kansa ya dauki zafi,dad kaante kuwa baimasan meyake faruwa ba.
Yau Zeenah bazata office ba hutawa zatayi
Dan haka Suka shirya itada Bena din suka fita outing ko kansu duka zai sake. Sunyi shopping sosai sunci tsadaddiyar abinci a restaurant na kaantes hotels and suites daga Nan sukas shiga VIP saloon and beauty parlor dake cikin kaantes hotels and suites din.
Ba Wani gyara dasuke bugata sbd kusan duk sati zuwa sati biyu saisunzo gyaran Amma tinda sun shigo Basu fitaba saida suka sake shiga Akai musu manicure and pedicure dasu
gyaran Kai da sauransu.
Suna fitowa Bena tace Zeenah ta ajiyeta
gidansu zata duba Annenta
Bayan sun Isa Bata bari Zeenah ta shiga ba tace ta tafi kawai idan ta gama zata kira
Abbakar ya turo driver ya dauketa.
Hakanan Zeenah ta barta ta wuce Amma taso duba Annen itama Amma Bena da dubara ta hanata sbd Bata son a ga Annenta cikin halin Datake ciki.
Yau dinma Bata tadda Ababa ba Dan haka gyara Annenta tayi fes ta sake tsaftace mata dakinta tsakan gidan kaman bola sbd babu me shara sai Anne ta Dan dawo daidai tayi musu shara
Shi girki kuwa yanzu Ababa kusan kullum na
Siya yakeci lafiyayye hande ma wataran na
Siya wataran Anne keyi idan tana daidai, Annen ce kawai kusan yunwa tafara shigowa cikin ciwon nata sbd saisun rage suke Bata.
Ganin Hakan sai Bena ta kawo Mai Aiki gidan ta ringa shara da wanki da girki Amma wahala tasaka me aikin kwana daya tayi ta gudu,
Bayan ita wata ta sake kawowa itama kwananta biyu ta yiwa Ababa Satan da Saida
Bena din tayi masa ranko Kuma ya Yanke babu me aikin da zata Kuma kawo masa gidansa daga lokacin.
Ana gama sallan magrib akazo daukanta ta koma gida.
Wanka tayi ta saka straight pencil Sisley doguwan Riga me laushi data kwanta jikinta gabaki Daya bawai matsewa ba.
Qaraman hula ta saka tareda ziro slippers tana fitowa palon Yana shigowa Shima sanye cikin black Ralphs da slippers na chanel fuskansa fresh Yana fidda Wani kwarjinin da sirrin kyau
Bata dakata ba ta juya kawai zata nufi hanyar kitchen babu tsammani ya riqota sbd ya kasa
Hana kansa barin ta tafi.
Baya ya dawo da ita bayanta ya jingina da kiriinsa gamshinta ya shiga hancinsa take ya rufe Ido Yana son magana ta kwace iikinta a hankali tareda yin gaba ya rigota kenan
Amnah ta shigo palon daga dakin Zeenah tana Ana gama sallan magrib akazo daukanta ta koma gida.
Wanka tayi ta saka straight pencil Sisley doguwan Riga me laushi data kwanta jikinta gabaki Daya bawai matsewa ba.
Qaraman hula ta saka tareda ziro slippers tana fitowa palon Yana shigowa Shima sanye cikin black Ralphs da slippers na chanel fuskansa fresh Yana fidda Wani kwarjinin da sirrin kyau
Bata dakata ba ta juya kawai zata nufi hanyar kitchen babu tsammani ya riqota sbd ya kasa
Hana kansa barin ta tafi.
Baya ya dawo da ita bayanta ya jingina da kiriinsa gamshinta ya shiga hancinsa take ya rufe Ido Yana son magana ta kwace iikinta a hankali tareda yin gaba ya rigota kenan
Amnah ta shigo palon daga dakin Zeenah tana Owacewa Bena ta hau Yi fuskarta ba walwala
Bai ce mata komaiba ya dagata cak zuwa bedroom dinta ya Bude ya shiga tareda tura kofan kafin ya jiyeta tareda jinginar da ita jikin kofan yayi manneta da kirjinsa ahankali.
Idanuwanta dasuka qi kallansa ya kalla tareda
Kai bakinsa kan fatan kunnenta cikin qaramin sautin Daya saka gashin jikinta gabaki Daya migewa yace
"Kukan me kikeyi kullum?"
Dumin numfashin bakinsa ya sauke direct cikin kunnenta tareda maganarsa Dan haka gafafunta sukai Neman saki zatai qasa ya zagayeta da hannunsa Daya tareda matseta da kyau jikinsa Yana lumshe fararen idanuwansa tareda zira Kansa wuyanta ahankali ya Shaqi qamshinta da qarfi.
Da gyar ta iya Bude baki muryanta ba sauti sosai itama ta furta
"Ka sake ni please"
Kansa dake cikin wuyanta yasaka maganarta shiga kunnensa Shima direct tareda dumin numfashinta Dana haka gabaki Daya ta qarasa kunnasa ya dago a kasalance ya Kalli fuskarsa tareda gangarawa da idanuwansa bakinta zuwa wuyanta da Kirjinta da rigar ta kwanta ta lafe.
Kunnenta ya fara sakar kiss me sanyi ahankali kafin ya sakarwa wuyanta tukuna ya dago ahankali ya kama bakinta da nasa wannan
Karan tare suka fara kissing juna cikin sanyi ba da zafi ba.
Baa taba kissing nasa ba sai yau din sbd duk kisses din dasuka taba Yi shine yake kissing nata Bata taba kissing nasa back ba sai yau
Dan haka kissing din na yau yafi kowanne shigarsu da tsimasu.
Ita kanta batasan tafara kissing din nasa ba sbd daga ita har shi sunyi kewan juna sosai batareda sun San Hakan.
Sake matseta yayi jikinsa tareda daukanta suka nufi couch har lokacin bakinsu na hade tini wayarta da hularta suka watsar jikin kofa
Ya zauna tana kan gafafunsa Yana Jin notin
Kansa suna kuncewa Daya bayan Daya,
Rigar jikinta ya Zame Daga sama zuwa ilkinta
Takoma daga ita sai hot red strapless bra data sake gigitasa ya shafo cikinta Yana zuwa kiriinta Yana Jin bazai rige Kansa ba.
Kirjinta ya dawo da Kansa da baki ya fizge bra din Daman Ba hannuwa ne da ita ba bare Wani qarfi sbd bras masu tsada basuda Wani qarfinauyi bare takurawa.
Jikinsa ta shige sbd rabata da bra da yayi shikuma Hakan ya kunce masa last notin
Kansa Daya rake Dan haka ya ringa kissing fatar jikinta Yana cakuda ta.
Bai taba samun Kansa a cikin wannan halin ba shi dayayi rayuwar turai da yanda yakeso bare ita data taso a killace cikin Cage Dan haka cikin zazzafan shauqi suka samu kansu da Wani irin crazy romance Daya kaisu wata rayuwar ta tsakanin so da kaunar juna batareda baki ya furta ba.
Migewa yayi tsaye da ita zai nufi lafiyayyan gadan dakin ta fizgo nutsuwanta tana sauke numfashi ahankali ta Bude idanuwanta dasukai nauyi ta kallesa tareda dakatar dashi tana nuna masa kofan da Akai knocking
Ahankali Wani irin zazzafan numfashi ya sauke me zafi kafin ya iya datakar da Kansa Yana kokarin daidaita Kansa ya saketa
Ta sauka jikinsa ahankali tareda Maida rigarta ta tana kasa kallansa ta nufi Kofa ta dauki wayarta da hulanta dake gurin tana juyowa ya taso ahankali idanuwansa jajir ya fice daga dakin.
Zeenah dake buga dakin sbd Daman tinanin
Yana ciki Dan Amnah tace daddynta na bangaren
Kasa binsa da Kallo tayi sbd ganin yanda ya fita fuskansa a hade.
Shigowa tayi dakin tana kallan Bena data kasa kallanta itama tana kokarin danna wayarta.
Akan bra din Benan dake qasa yashe idanuwanta suka sauka tana ganin Hakan ta Hana murmushinta fita tayi kaman Bata ganiba tafara tambayan Bena Abinda ya kawota Kasa amsata da kyau Bena tayi Zeenah na
ganin Hakan taji haushin kanta dataxo daidai
wannan lokacin da Bena dinta zata samu
Karne Virginity din DD kaante.
Zeenah na fita toilet Bena ya shiga tayi wanka
ta fito tayi sallan ishai da Kai tin dazu Basu
saniba
Daqyar ta iya fitowa cin abinci sbd har lokacin
jikinta a mace yake suna gamawa ta koma
daki ta Kwanta.
Washe gari da sakonsa ta farka na cewa
Takoma Aiki Dan haka cikin murna ta da farin
ciki tayi Shirin office ta fice.
Acan ya wuni gaf da magrib ta dawo sbd tarin aikin data tarar office dinta.
Tana yin parking harabar gidan ta fito mota daidai lokacin Safnah itama motarta ta shigo
tayi parking me aikinta na bayanta ta fito
idanuwanta suka sauka akan Bena data wuce
batareda ta tsaya kallanta.
##MAMUH#
#DBENA
#LOVE
#ROMANCE
#TOO HOT
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: * Arewabooks@Mamuhgee_*
64
Zeenah ma sallan tayi Amma farin ciki ya hanata komawa bacci Dan haka karatun
Qur'an tayi a iPad kafin tana gamawa ta miqe ta hau Aiki a laptop Kuma.
Zata fita office 9 yau Dan haka time nayi ta shirya dole tabarsu suyi baccin hutu tukuna
8:30 nayi na fice.
Amnah ce ta fara tashi ta sauko gadon ta fito dakin ta nufi kitchen gurin Nafisat wadda sai alokacin ta samu ganin Amnah ta rungumeta cikin murnar dawowansu sbd lokacinda suka dawo da Asuba Amnah din na jikin mummynta sod bacci.
Itama Amnah sosai tayi kewan Nafisat din Dan haka ta Haye jikinta suka dawo zuwa bedroom din mummynta.
Dakin Nafisat tai masa Wani irin gyaran tsafta da kyau koina sai qamshi da sanyi ke tashi tareda ni'iman tsafna.
Toilet suka wuce Kai tsaye Nafisat ta taimaka mata tayi brush kafin Akai fitsari da alwala suka fito ta saka mata abayan sallah tayi sallah duk Nafisat na tsaye tana jiranta.
Tana gama sallan nata da zaa ce Allah ya
Bada Lada
Nafisat ta dauke kayan sallan ta sake gyara toilet da dakin kafin suka wuce kitchen Nafisat na cewa Bara na hado Miki breakfast naki yanzun Nan.
Cikin tsalle Amnah ta fara cewa
"a ba breakfast nakeso yanzu ba Ina iPad
Dina ki dauko ki sakamun charge inason Kiran Daddyna nayi missing nashi sosai sosai sosai Gyaran muryansa taji daga bayanta ahankali ya furta
"I miss my angel too sosai sosai.
Da Wani irin gudu ta nufosa tin Bai garasaba ta fada Kansa ya dauketa yayi sama da ita Vana
Jin zuciyarsa na samun sanyin da tinda suka tafi ya rasa shi.
Dariya sosai Amnah keyi tana farin cikin ganinsa shi Kansa murmushi yake mata
Wanda ya saka Nafisat silalewa ta kama hanyar kitchen Dan hado Abinda tasan dashi
Amnah ke breakfast wato chocolate custard fa soyayyan farin kwai da tomatoes kawai. Umme ma dariya da ihun Amnah ya sakata fitowa Daman dad kaante ya fada mata sun dawo sbd kowa a masallaci sallan Asuba
Kawai akaga dd babba da Abbakar, Shi Kansa Daddyn Amnah din a masallaci ya gansu ya tabbatarda dawowan 'yarsa.
Amnah na ganin Umme ta sake shiga farin ciki itama tayi kanta ta rungume tana cewa tayi missing nata.
Daga jikin Umme ficewa tayi da gudu zuwa palon dad kaante Yana zaune Yana amsa waya yajita Kansa ta fado dole yayi sallama da
Wanda yake wayar Yana cewa
"Zaki karyawa dad din daddynki wuya ai da
"
wannan kibar da kika qaro acan.
Dariya tayi masa tana cewa "Wuyanta baze karye ba ai yanada qarfi sosai kaman na Daddyna"
Murmushi yayi Yana zagayo da ita gabansa yace
" Wannan wuyan na Daddynki ai yafi na kowa garfi."
Shigowan daddynta palon ya sakata barin jikin dad kaante ta koma gurinsa ya dauketa Yana garasowa ciki ya gaida dad din kafin suka juya suka fice.
Palon Umme suka koma lokacin Nafisat ta gama hadowa Amnah din komai Suma sauran masu gidan angama nasu breakfast din an
Jere a dining. A dining din ya zauna shi da Amnah suna magana Yana amsa mata a hankali Nafisat na kokarin qarasa shirya mata breakfast din a gun
Daidai lokacin 9:40 ta buga aka Bude kofan bedroom din Zeenah Bena ta fito ahankali tana
Dan shafa wuyanta dataji yasamu sakewan datakeso sbd samun isashen bacci.
Kayan baccin jikinta masu tsantsi me da yanayin sanyi ya Dan sakasu lafewa jikinta tana fitowa Kai tsaye dining ta nufo tana Dan
Kiran sunan Nafisat sbd ta kawo mata tea me zafi sosai yau takesan Sha.
Tinda ta tinkaro dining din ya dago fararen idanuwansa ya zuba mata bata ankara da
Hakan ba Saida ta qaraso daf ta tsaya cak
Wani irin sanyi da bugawan zuciya na samunta lokaci Daya.
Dagashi har ita kowannensu yaga sauyi sosai a tattare da dayansu,
Kowannensu ya qara sauyawa da samun hutu da kyan yanayi musamman ita da komai na
Qarin data samu a bayyane yake.
Ahankali ta dauke kallanta da gunsa zuciyarta na Dan gara tsananta bugawa.
Juyawa take kokarin Yi Takoma Amnah tai caraf tace
"Daddy bakaiwa mummy oyoyo ba gatanan ta fito."
Bena na Jin haka ta juyo da sauri ta kallesa
Shima ita yayiwa Wani Kallo da mayun idanuwansa
Tana ganin Hakan ta daga qafa da sauri zata gudu saidai ko taku daya Bata qarasa ba ya miga hannu daga zaunen Dayake ya riqo hannunta Daya ya dawo da ita baya ta fado kansu shida Amnah Dake jikinsa.
Nafisat na ganin Hakan tayi saurin barin gurin kanta gasa
Hade fuska Bena tayi tana kokarin cire jikinta
Dana nasu Amnah tace
"Mummy ki tsaya mana oyoyo kawai zai Miki kin manta munce muni missing nasa sosai fa."
Rintse idanuwa tayi ta budesu akan Amnah cikin takaici zatai magana Amnah ta sauka daga jikinsa tana cewa
Bari na dauko iPad dina nayi muku hot kanawa mummy oyoyo.
Amnah na barin gurin ta kallesa a hankali tareda Bude baki tace
"Ina bugatan tashi ka sakeni"
Cikin idanuwanta ya zuba nasa ahankali take ta rufe nata tana kokarin Hana bugawan kirjinta Dayake fara Hawa yana sauka.
Magana ta sake Bude baki zatayi taji hannuwansa sun qara zagayeta ahankali tareda zaunar da ita da kyau kan qafafunsa suna fuskan juna.
Yanayin zaman ya sakata dagowa ta kallesa zatal magana tana Bude baki ya kamo kanta ahankali ya hade da nasa tareda zira harshensa cikin bakinta.
Batai tsammanin Hakan ba ko a mafarkinta
Dan haka ta qangamesa tana rintse idanuwanta kafin yanda yake kissing cikin bakinta ya sakata lumshe idanuwa tana Jin zuciyarta na Neman sanyi da narkewa.
Motsin dawowan Amnah ne ya sakasa Sakin bakinta ahankali tareda Ciro nasa ya jingina bayansa da kujeran dining din Yana kallanta da kasalallun idanuwansa kaman babu Abinda yayi.
Itama kasa dagowa tayi ta kallesa bare
Amnah hakama ta kasa tashi daga jikin nasa
Saida Amnah tace su shirya tai musu hoton tukuna ya Dan dago bayansa ahankali tareda daukan Amnah din ya saka tsakiyansu Akai hoton tukuna Bena ta iya migewa daga jikinsa ahankali jikinta a mace. Umme ce ta garaso itama fuskarta cikeda
farin ganin Bena din Mai tsanani tana zuwa
Bena ta rungumeta tana cewa
"Ummenah nayi kewanki sosai"
Cikin farin ciki Umme tace
"Mu da kika cinnawa hauka Bena,
Kika Hana kowa Jinki,
Amma dai koba komai kinyi kishi me tsafta
Allah ya qara Miki hakuri...
Kasa amsawa tayi tareda Satan kallansa
Shima itan ya kalla Jin kishi ne ya korata ta
Hana kowa jinta.
Kunya da nauyin maganar Umme ya sata zaunawa a Dan fuske tana basar da zancen suka fara breakfast harda ummen duk da ta
Dan ci breakfast tareda dad kaante a nasa palan.
A hankali take cin abincin batareda ta dago ba sbd idanuwansa na hanata walwala a gun.
Sama sama Shima yaci abincin Umme ta kallesa tace
"Matarka na can na jiranka kuyi breakfast kazo kayi anan.
Tsit gurin yayi har da ita ummen sbd sai datai maganar ta Tina da Bena dake gurin,.
Shima Bena din ya Dan kalla, Bena kuwa ruwan tea din dake bakinta ta hadiye ahankali sbd Neman gagara wucewa da sukai Bata dago ga ta dauki tissue fuskarta babu Wani sauyi ta goge bakinta ta dago ta
Kalli Umme cikin sakewan fuska tace
"Umme inaga yau zan koma office akwai pending ayyika sosai suna jirana,zan biya na dubo Anne kafin na tafi.
Murmushi Umme ta sake tana waskewa itama ganin Bena din Bata nuna damuwa ba tace
"Ok ba damuwa ki gaida Annen Taki tareda
Ababa Shima duk Muna gaidasu."
Bata kallesa ba ta mige daga dining din ta wuce tana Jin idanuwansa akanta har ta shige bedroom.
Tana shigewa ta tube kayan baccin jikinta ta daura towel din Amnah da yayi mata qarami sosai ko dauruwa bayayi saidai ta riqe
Nata duk Nafisat ta kwashe da safen ta wanke sbd bazata iya daurawa sai an kwanke tin Bata
Nan sun kwana biya a ajiye
Na Amnah kuwa sabo ne ta fasa yanzun ta daura itama tana bugatan shopping din sababbi da wasu daga cikin toiletries nata.
Kofan dakinta aka Bude Kai tsaye aka shigo tareda rufewa Bata juyoba tana duba undies nata strapless bra zata dauko sbd tinanin
Amnah ce sai dataii shiru ta dakata sai a okacin taji qamshinsa ya shiga hancinta sai kawai ta qi juyowa tareda fasa dauko bra din ta nufi hanyar toilet zata shige yace
"'Na dakatar na zuwa Aiki da fitanki gaba Daya." Cak ta tsaya tareda juyowa Bata shirya ba sbd rashin fahimtar zancen da kyau.
Kallanta yakeyi fuskansa ba sakewa yace
"Yes you hard me right."
Dawowa tayi zatai magana Bai tsaya sauraranta ba ya juya ya fice daga dakin fuskansa a hade sbd Bai dauka Yana zaune zata fadawa Umme fitanta da Abinda ya yankewa kanta ba batareda ko kallansa ba
Yana matsayin Wanda shine yakeda ikon da
Damar badawa din.
Wani irin bagin ciki ne me nauyi ya danne zuciyarta takasa ko motsawa daga inda take tsaye.
Ta jima a gurin tsaye kafin ta iya shiga toilet jikin na zafi da zazzabin bacin Rai Daya saukan mata a take.
Wankan ma ba acikin Dadin Rai tayosa ba ta fito ta shirya cikin Riga da skirt da coffee brown lace Mai tsananin tsadan tsiya ta Kira
Zeenah ta turo mata numbernsa a Karo na farko data taba samun numbernsa bare kiransa a wayanta.
Kira uku tavi Bai daga ba da alama yasan numbern tata Dan haka itama aje wayar tayi tana cire maganar daga ranta.
Gurin dd babba taie tai masa bayanin zancen murmushi kawai yayi yace
"Ki shirya kije ki dubo Annenki kawai karki je aikin bari sai kinsake magana dashi, Bazan masa magana ba kiyi magana
Dashi zuwa gobe ko anjima idan kin dawo daga gurin Annenki ki samesa gidansa na highbridge kuyi magana."
To kawai tace Amma bataso Hakan ba hasalima bazata sake nemansa ba.
Shiryawa tayi itada Amnah da Nafisat dake kulawa da ko saka talkalmin Amnah suka fita.
Shopping sosai suka fara yiwa Anne kafin suka wuce gidan saidai murnarta komawa ciki tayi sbd tararda yau din jikin Annen ya tashi
Sam bata Wani hankalinta sosai ganinsu ne ma ta Dan Yi kaman ta dawo daidai sbd Bena cikin tsakiyan ranta take.
Hande duk Abinda zuka zo dashi karbewa tayi tace sai Ababa ya dawo abasa kafin ya bawa
Annen Abinda zai Bata da Kansa Bena Bata damu ba Dan haka ta zauna ta yankewa Annenta farce dasukai tsayi,
Ta kunce mata Kai ta wanke mata tas tareda taimaka mata da kanta tayi mata wanka tas
Nafisat kuwa dakin ta sakata ta gyara tayiwa
Annen wanki duk da sun siyo mata sabbin kaya Amma duk hande ta karbe sai Ababa ya dawo.
Abincin lafiyayyan dasuka zo dashi Daman sbd Annen suka fara barinsa mota Bena ta saka Nafisat ta dauko hande na ganin babban basket zata amsa Bena tace Mata abincin
Amnah ne Batacin komai sai shi.
Dole hande ta bari sbd duk masifar Ababa ya
Hana a taba Amnah wadda itama ta Dan yinsa sbd Yana sonta.
##MAMUH#
#DBENA
#LOVE
#TOO HOT
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: Arewabooks@Mamuhgee_*
66
Dummmmm kunnuwan Safnah sukai mata jinsu na daukewa ahankali tana Jin maganar
Rabi me aikinta Sama sama dake tambayanta ko lafiyanta kalau.
Bata iya Jin me take fada daidai Saida garamin jiri me juyar da Kai ya dibeta Rabin tayi saurin tareta tana kallanta cikin tsoro da mamakin meya sameta a take.
Idanuwanta dake Neman hada mata hadari hadari ta sake budewa da kyau akan Bena wadda ko mutuwa tayi aka binneta ta kwana kabari aka fitar zata Gane itace wlh,
Benazir 'yar uwarta jininta ce ta Gani takuma tabbatarda ita din ce idanuwanta har Wani rawa rawa sukeyi gurin kallanta harta shige
Take Wani jiri me qarfin gaske ya kuma dibanta gafafunta na kakkarwa ta kasa dagawa da Kanta kaman makauniya Rabi ta kama hannunta zuwa bangarenta.
Suna shiga Palo ta tsaya sbd Bata ganin komai sai duhu duhu ganinta Yana rawa cikin masifa da tashin hankalin da Bata taba saninsa ba a rayuwanta..
Harshenta karyewa yayi tana son tambayar
Rabi wacece wadda suka Gani din Amma batada hali sbd karshenta dake sake karyewa hannuwanta duka na jujjiga ta Ciro wayarta
Bata Gani sosai daqyar ta iya Gane numbern
Momynta ta saka kira sai alokacin ta zamu qarfin halin fizgo magana bakinta da cewa
"'Waye,waye...wadda.muka.gani"
Ko gama rufe baki bataiba da kalaman data kasa hadawan
Rabi cikin tashin hankalin da tsoron meyake
faruwa ta katseta da Bata amsan cewa
"Aunty Bena ce,dayan Matan Sir DD,maman
Amnah 'yar marigayi Sir Bial."
Sankarew Safnah tayi a gurin komai nata na tsayawa cak harda numfashinta da gyar ta iya kemo Kalmar "bana Gane komai me kika fada?"
Cikin tsoro da gara shiga firgici Rabi ta Bude baki ta sake maimaita mata bayanin tana gama maimaitawa
Duhu ne ya rufe idanuwan Safnah gabaki
Daya sai ganinta Rabi tayi ta Yanke jiki ta Fadi a gurin Sume babu inda yake motsi a jikinta
Kuma daidai lokacin Momynta ta daga Kiran
Safnah din Daya shigo wayarta tafara Kiran sunanta sbd Jin ba magana.
hun Kuka Rabi ta sake jikinta na daukan rawan toro itama tafara Kiran sunan Safnah din cikin fargaba da rashin sanin meyake faruwa.
Jin Rabi na Kiran sunan Safnah cikin Kuka da tashin hankali ya saka momyn kashe wayar cikin faduwar gaba da shiga nata firgicin.
Kiran wayar tayi tareda micewa daga zaunen datake palonta ta shige bedroom dinta tareda rufe kofar
Rabi na daga wayar cikin masifa tace
"Ke banasan hauka da jahilci ki nutsu ki fadan meyake faruwa ne?"
Hadiye toro Rabi tayi cikin Dan daidaita kanta tace
"Aunty Safnah ne ta Suma Kuma Bata motsi
Sam harda numfashi ma batayi."
Wani mummunan yawun tashin hankali momy ta sauke tareda Jin itama nata jikin na Neman daukan rawa idan Safnah ta mutu yanzu ai ita Kuma ta shiga uku da sauran bugatoci da burikan da Bata cimmawaba.
Migewa tayi daga zaman datai bakin gado tace
"Akwai Wanda yasan halinda take ciki ne?"
"Ah ah" Rabi ta amsa tana waiwayawa duk da palon a rufe yake.
"Ki Jata ki Kai daki kada DD ya dawo ya sameku a Hakan karki bari kowa ya sani ganinan zuwa yanzun Nan."
Kashe wayar tayi tareda daukan key din motarta da mayafi ko handbag Bata tsaya dauka ba ta fito hajiya Bata sani ba ta fice daga gidan tana Hana kanta daukan duk Wani negative tinani.
Cikin mintina qalilan ta Isa kaantes sbd gudun data zabgo Amma tana shigowa anguwar ta rage gudun kwata kwata a natse ta shigo da motarta har ta iso gate aka Bude mata ta shige tinda ansan mahaifiyar Amaryar Sir DD ce
A natse tayi parking harabar gidan ta farko sbd duk bako baya wucewa da motarsa gate na biyu saidai ya ajeta a na farko masu gidan ne kawai ke wucewa gate na biyu suyi parking motocinsu acan.
Bayan tayi parking hakanan ta tilastawa Kanta nutsuwa da kamun kan dole tana Amsa gaisuwan securities harta shige gate na biyu ta wuce zuwa bangaren dazai kaita bangaren
Safnah.
Tana Isa ko knocking bataiba ta Bude kofar ta shigo Kai tsaye dakin Safnah ta wuce ta taddata har lokacin Bata farfadoba da alama idan baa taimaka mata da gaggawa ba zata iya macewa ma Kila a Hakan.
Ruwa ta fada toilet da kanta ta debo tana fitowa ta zuba mata su tana Kiran sunanta cikin mamakin Abinda yake faruwa da zai sakata shiga wannan halin.
Cikin mummunan hali ta sauke ajiyan zuciya a fizge tareda Bude idanuwanta idanuwanta da sukai jajir take sbd mummunan tashin hankali da masifar datafi mata rayuwar gidan Ababa.
Kasa motsawa tayi tana Neman sake somewa a Karo na biyu momy ta saka hannu biyu tayi mata wata irin jujigawa tana cewa
"Ke kimun bayanin meya faru ne kina Neman sakamun hawan jini da wasi wasi da firgici"
Rabi momyn ta kalla tace ta fice daga dakin ta dawo da kallanta kan Safnah dake magana ita Daya kaman ta zauce a rikice tana sake tsinkewa da lamarin ta sake jijigata ta kira sunan cikin tsawa da babban tsoro tace
"WIh zan taflyata na barki koma wace masifar kika debo ta tsaya kanki."
Kuka Safnah ke nema ta fasa ko Abinda ya danne kirjinta zai fada Amma ta rasa Dan haka ta dago idanuwanta dasukai jajir ta Kalli momy bakinta na rawar fita hayyaci tace "Momy Bena matar D itace Benazir yar uwata, uwa Daya ta haifemu,
Uba Daya ya haifemu,Nono Daya muka
Sha...itace matar Dawood, itace wadda aka fara daura masa aure da ita, itace uwar Amnah yar Bilal dasuka Haifa ba aure.…...Somewa ta sake Yi a Karo na biyu momy da tayi mutuwar zaune itama kusan somewan take Neman Yi Saida Rabi tashigo Jin shiru ta debo ruwa ta zuba musu hankalinta na sake tashi tareda shiga tsoron lamarin Dayake faruwan.
Suna farfadowa sai alokacin Safnah ta Dora hannu Akai zata fasa ihu da kukan balai da masifar Datake ji cikin zuciyarta
Momy da itama duka jikinta rawa yakeyi ta rufe mata baki da hannuwanta biyu tana jijigata cikin bushewan zuciya da tattaro nutsuwa tace
"Ki dawo hankalinki ki nutsu ki tabbatarda benazir 'yar uwarki ce kika Gani ba gizo ba.
Wallahi tallahi Benazir din Dana sani ce,
Wallahi tallahi itace,
Rayuwata tazo karshe,
Komai nawa yazo karshe,
Identity Dina zai bayyana,.
Daddy zai San ni wacece, zai tsaneni, haiia zata tsaneni, ummen D da shi Kansa zasu tsaneni idan sukasan ni wacece dakuma yanda na wulaqanta mahaifiyata na baro gida,ban taba walwayansu ba,
Yaya aurena da D zai qare?
Qanqame hannuwan momyn tayi jikinta na rawa da fizga cikin mummunan tashin hankali tace
"Momy Dan Allah kiyi Wani Abu akan
Hakan banason na rasa Sunana da matsayina a matsayin Safnah basheer bulama,
Bazan iya barwa Bena D ba wlh, bazan iya rayuwa a yanzu ba a Safnah bulama Dina ba,
Bazan iya barin D ba, Karki bari asan Koni wacece sbd zan rasa
komai Dan Allah momy kiyi Wani Dan Allah.
Yanda jikinta ke rawa tana maganganun cikin
ficewan 'hayyaci da mummunar tashin hankali
vasaka momy sake jijigata da qarfin gaske
tana cewa
"Ke kiyi shiru babu Abinda zai faru a abubuwan da kika fada,
Babu wata Safnah Ababa a dunia yanzu se
Safnah bulama,
Babu wata macen da Dawood kaante zai
zauna da ita sai Safnah bulama,
Waye benazir?
Matar data gama budewa Dan uwansa qafa ya
gama Abinda yake da ita itace zata warware
mana aikin shekara da shekaru??
Wallahi ko Wanda ya tsaya mata bazai
warware mana aikinmu ba, Kina maganar asirinki ya tonu Zaki rasa komai kin manta tonuwar asirinki shine tonuwar
nawa?
Wallahi Bena bazata lalata mana Aiki ba Koda
Hakan na nufin kawar da ita ne.
A razane Safnah ta dago tana sake jiqewa cikin mummunan zufan dake garawa jikinta
rawa.
A zafafe momy tace
"Kinada Wani tsarin ne bayan na kawar da Bena sbd itace mukullin buduwan sirrinmu,
Idan ta kauce babu Wanda zai haramta aurenki da D,hakama babu Wanda zai ganki
anan bare yasan asalin ke wacece.
Girgiza Kai Safnah tayi tana kallan momyn har lokacin cikin tashin hankali tace
"Momy kawar da Bena a yanzu ba shine
Abinda zamuyi na farko ba,
Bena D Yana aurenta tsawon shekarun Nan batareda ta tare ba hakama tin zuwana na samu tabbacin babu Abinda ya taba sniga tsakaninta dashi na aure Kinga kuwa inada
Chance,
Munada wata Daman.
Cikin tinani momy ta Kalli Safnah tana migewa tsaye tana Dan zagayawa kadan kafin ta tsava gaban Safnah din suna kallan juna tace
"Duk tsanani duk wuya kada ki bari ta taba ganinki,
A yanzu babban abin bugata da burinmu shine D yafara kusantarki kafin Bena din Dan idan bamu samu nasarar kauda ita ba aka Samu akasin ta ganki to tabbas sharia zatayi amfani da wadda ya kusanta a cikinku itace matarsa(inshallah),
Amma duk tsanani duk wuya Muna buqatan bacewan Bena idan har munason cigaba da rayuwa baa gidan yari ba.
Shiru Safnah tayi sbd itama duk tsanani duk wuya bazata yarda tayi rayuwar ukuba ba bayan wadda tayi a baya idan kawar da
Bena shine key din tabbatuwarta zama matar
Dawood kaante da zamanta Safnah bulama to tabbas ta shirya Hakan Koda zasu rasa komai sai ta tabbatarda ita D zai fara sani a mace.
Da wannan kudirin suka samu dawowa hayyacinsu Badan hankalinsu ya kwanta ba
Dan Kuma yanzu basuda kwanciyan hankali matiqar ba ganin sukai sun cimma sabon burin nasu na zamanta wadda ita zata amshe sunan matarsa ta gaskia ko a gaban shiria sbd idan ta rasa identity dinta na Safnah bulama zata amsa sabon identity na matar Dawood kaante.
Dagyar suka Dan seta kansu sbd kowannensu dai vana cikin rashin nutsuwan zuciya hakanan suka fito Palo momy ta Kalli Safnah
Safnah din tayi gaba taje ta sakawa kofar shigowa palon key ta dago tareda cakumo
Rabi wadda idanuwanta suka fito take jikinta
Yana daukan kakkarwa.
Cikin Riga momy ta saka hannu ta zaro wata garamar pistol data saka Rabi fara Sakin fitsari jikinta na sake daukan rawa safnah ta sake shago rigarta momy Kuma ta Dora pistol din a saitin kirjinta ta danna mata ita da karfi har
Saida Rabin ta kusa somewa tace
"'Wallahi tallahi duk ranar da tsautsayi ya aikeki kika fada ko a toilet ne ke Daya kikai maganar
Abinda ya faru anan saina fasa kanki da kiriinki da wannan Abar."Kasa ko gyada Kai Rabi tayi sai zubewa datai qasa tana kama kafar Momyn tana cewa wlh zata mutu da wannan maganar babu me ji daga gareta.
Sakinta Safnah tayi sbd duk jikinta har lokacin rawa yake Bata cikakken hayyacinta
Sam zuciyarta ta kasa nutsuwa Jin takeyi kaman kanta zai kama da wuta ta haukacr ga
Wani radadi da zuciyarta keyi na Jin idan Bata cika burinta ba na mallaka D zata iya mutuwa ko rasa hankalinta.
##MAMUH#
#DBENA
#SAFNAH
#ABABA
#KAANTES
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: Arewabooks@Mamuhgee_*
67
Bayan tafiyan momy kasa zama Safnah tayi ta shige daki ta rufe kanta sai alokacin ta samu ta fasa Kuka tana Dora hannu Akai zuciyarta kaman ma a fashe da balai da masifa da taurin zuciya.
Itama Rabi bayan ficewan momy dakinta dake kofan baya ta kitchen din bangaren ta qarasa ta fada iikinta na rawa tana Neman tinawa kanta Abinda ya faru na wannan mummunan kaddarar.
DD yau Daya dawo ya tarar da palon tsit ba alamarta ba motsinta Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya shige sbd sallan ishai yayo ya shige kawai sbd ciwon Kai dake Dan Jin Yana damunsa kaman zaiyi masa qarfi ma. Tinda ta shige Bata fitoba sai washe gari data kwatanci karfe goma Bena ta Isa fitowa zuwa
Aiki ta fito tareda dage curtain na makeken windon Palo ta zubawa Bena din idanuwanta dasukai jajir ta kwana a zaune tana sakawa da wararwa.
Har Bena ta gama tahowa cikin Wani irin nutsuwa da aji tareda burgewa ta Bude motarta ta shiga ta tayar tabar harabar kaantes din akan Idanuwanta.
Jikinta na Neman sake daukan rawa ta saki curtain din da bin bango ta koma dakinta sbd ko gani sosai batayi sbd baqin cikin Dayake cin wuta sosal a zuciyarta.
*****Bangaren Bena kuwa da safen tana barin gidan da motarta office ta wuce Kai tsaye yau meeting ne dasu Mai mahimmanci Kuma da DDs company Dan haka take Dan sauke ajiyan zuciya Akai akai duk da tasan ba lallai shine zaizo meeting din ba Zeenah ce da directors da sauran manyan company din mutum uku ko hudu zasu wakilta.
Tana Isa lift tahau zuwa sama can inda office nasu na masu company din yake,tana Isa ta shige tareda ajiye handbag dinta Bata zauna ba ta zaro wayarta ta saka Kiran Fahad Dan
Jin ko ya samu isowa kaantes din sbd 10 harta wuce Sosai Kuma 11 ne meeting din.
Ko data gama waya secretary dinta ya shigo ya ajiye mata documents na meeting din kan desk yafara Koro mata bayani cikin turanci yanda aka tsara komai sbd ba bahaushe bane ko hausa sosai bayaji
Dan duka takardun tayi sama sama tana duba wayarta har time yayi ya shigo ya sanar mata time na shiganta meeting din yayi hakama bagin sun iso.
Ajiye wayarta tayi tareda sakata silent ta miqe tsaya tareda daukan documents din da kanta ta fice daga office dinta.
Qayataccen dakin meeting dinsu na
Company na kaantes ta nufa Wanda yake
Nan sama Basa meeting cikinsa sai Wanda zasuyi da manyan masu kudi sanannun da sukeda hannun jari a cikin kamfanin nasu.
Nan zasuyi wannan Taran sbd DDs nada babban share a gurinsu Dan haka tana Isa
Secretaryn Fahad dake kofa ya Bude mata kofar ta shiga lokacin tini Dad kaante da Fahad tareda sauran manyan kamfanin suna ciki itama a natse taje ta nemi guri ta zauna sbd tsaruwan meeting room din kana shiga bazaka ma gane a inda kake ba.
Saida suka share mintina uku kafin DDs suka shigo da sauri aka Bude masa kofar shine a gaba kafin Naseer da sauran manyan DDs gaba kafin Naseer da sauran manyan DDs guda uku suka shigo cikin girmamawa da
Basu tarba me kyau aka tashi tareda miqawa juna hannuwa aka gaisa Yana gama gaisawa da kowa Dora idanuwansa akanta yay ya mata Wani irin kallan Daya sakata Dan dauke
Kai daga kallansa tana Maida kanta kan
Abinda ya kawosu.
Duk Wani motsinta mayun idanuwansa akanta suke suna gigita nutsuwarta tana jinsu suna yawa akanta,
Kasa dagowa takeyi ta kallesa sbd mutanen dake tareda dasu zasu iya fahimtar Wani ga dad kaante a gurin da Wainda ma duk sun haifeta Dan irin wannan matsayin ma Bata Isa ace ta kaisaba ko shekara nawa zatai a Aiki
Amma sbd kamfanin nasu ne ya saka take matsayin da Sam yafi qarfin mace ma.
Kusan awa daya da mintina masu yawa aka share ana meeting din zuwa lokacin tini zazzabi ya Dan kamata jikinta yayi Dan zafi sbd dukan idanuwansa,
Daqyar taga Angama ta kowa ya watse ta fito ahankali Takoma office dinta Kai tsaye.
Tana shiga wayarta ta jefar kan tsadaddiyar desk din office din ko juyowa bataiba taji anbude kofan office din tareda rufewa Jin an saka key ya sakata juyowa da sauri sukai Ido biyu dashi Yana tahowa inda take.
Bata motsaba sbd Daman jikinta a kashe yake kallansa takeyi duka zuciyanta na narkewa sauran kuzarinta na tsiyayewa sbd a yanzu iya ganinsa kawai narkar da zuciyarta yake.
Isowa yayi gabanta ya tsaya Yana kallan cikin idanuwanta dake Tona asirin zuciyarta ya saki Wani gayataccen murmushin da Bai taba sakar mata ba zaiyi magana ta nemi zube masa a gurin sd murmushin Daya mata ya kusan suman da ita.
Tarota yayi jikinta tareda daukanta da hannuwansa biyu ya zaunar kan desk dinta ya tsaya gabanta tareda shige mata sosai suka matse.
Rangwafowa yayi yakai hannunsa Daya ya shafa wuyanta cikin Wani irin sanyi Daya sakata lumshe idanuwa yakai bakinsa ya Dora kan kunnenta Saida ya saki numfashi me dumi a ciki kafin ya a hankali qasa qasa yace
"Daga yau idan Zaki office na kashe saka irin wannan rigan".
"..va garasa fada Yana zira
hannunsa cikin rigar wadda dohuwar Kuwait jallabiya ce Amma wuyanta Turtleneck ne sai yake ganin ya fidda asalin tsayayun well shaped boobs nata duk da rigan is free size gown har gasa Amma gefe da gefen a tsage yake tin daga qasa har gurin cikinta sai Akai mata slim trouser da ake sakawa aciki.
Ta yankan ya sake zira hannunsa ciki ya shafo shafaffen cikinta da yau yake mata Dan ciwon mara na period dayazo Maya yau din.
Bude idanuwanta tayi ahankali tareda kallansa kaman me koyan magana itama qasa qasa tace masa "ok"
Maganarta ta sakashi Jin jikinsa na zafin
Shima sbd a duk lokacin da zatai magana irin wannan gasa qasa jefasa yanayin zafin jiki takeyi.
Ciro Kansa Dana kunnenta yayi ya sake kallan idanuwanta tayi qasa da idon tana Hana kanta kallansa, ya gangara da idanuwan kan bakinta
Daya Dan sake motsawa ahankali tace
"Zaka yi latti."
Boyayyan numfashi ya sake tareda Dan ragewa idanuwansa girma Shima qasa qasa yace
"Late for wat?
Kasa dagowa tayi bare Basa amsa Sai dataji hannunsa dake cikin rigarta kan cikin ya motsa zuwa sama a hankali
Ta dago tareda kallansa a kasalance tana
Hana numfashinta Dayake rikicewa fitowa..
Kallanta ya sakasa cigaba da yin sama da hannunsa zuwa saman
Jin zai rabata da numfashinta sbd yanda yake tafiya da hannun a hankali da laushin fatarsa da Dan sanyin da hannunsa yake dashi na Ac Daya dauka take taji tana Neman shidewa ta
Kai hannuwanta biyu ta qanqamesa tana Jan Wani shegen numfashin Daya sake kashesa.
Ranqwafowa yasake Yi Yana sake maimaita mata tambayansa ahankali Yana dosan bakinsa zuwa nata Saida ya Shaqi numfashinta me dumi cikin hancinsa tareda qamshinta kafin ya Dan lumshe idanuwansa dake shiga kasala ya hade bakinsu,saida yayi mata Wani sanyayyan tsotsa na minti Daya kafin ta fara kissing nasa Shima Yana sake matseta jikinsa suna zubar da Rabin kayan kan desk din qasa.
Duk yanda yanda yaso kada ya yamutsa Kansa
Saida Hakan ta faru kusan mintina shida a kan dsk din suna duk Abinda yasan zai Basa Jin dadi da zafin jiki kafin tayi jarumtar dakatar dashi suka dakata kowannensu zuciyarsa kaman zata Faso sbd tsananin Abinda yakeji a zuciyarsa game da dayansa.
Da Kansa ya saukar da ita daga dsk din ya kamo hannunta suka zauna kan couch Ya lumshe fararen idanuwansa dasuka Dan sauya
Yana daidaita nutsuwansa.
Itama shiru tayi tareda Hana tata bugatan nutsuwan bayyana ta kanne kaman babu
Abinda ya faru da ita a mintinan.
Miqewa tayi ahankali cikin nutsuwa ta nufi inda fridge yake ta Bude tareda dauko ruwa mara sanyi sosai ta dawo ta kawo masa.
Bai karbi ruwan ba ita ya juvo ya zubawa idanuwansa yanajin Kansa na daukan zafi sai kawai ya mige tsaye tareda karban ruwan a natse ya Dan sake kallanta yayi mata bye ya fice daga office din.
Yana fita Kai tsaye ya shige lift ya sauka ya fice
Yana Isa mota Naseer ya Bude masa ya shiga ya rufe suka bar kaantes din gaba Daya.
Highbridge yace kawai a wuce dashi sbd
Kansa Daya dauko ciwo kawai.
Suna Isa yace Naseer ya koma office shi zai huta anan idan yagama zai koma gida da
Kansa.
Itama can Yana ficewa daga office din ta zube kan kuiera tareda Dafe kirjinta da zuciyarta ke bugawa da sauri sai alokacin tafara kokarin daidaita nata numfashin itama Daya gama yamutsa.
Da yamma Koda ta koma gida itama ciwon
Kai takeji da zazzabi ga ciwon mara Dan haka wanka kawai tayi Tasha green tea me zafi sosai ya taimaka ya rage mata ciwon marar ta kwanta bacci da wuri.
Shima sai dare ya dawo Yana dawowa ya shige ya kwanta sbd ciwon Kai dakuma tafiyan data kamasa dole a jibi duk akan meeting din dayayi da Kaantes company.
Safnah ma kusan itama ciwon kan me tsanani dana zuciya take fama dashi sod tinda ta shige daki ko palo Bata fitoba gabaki Daya firgice take a tsorace da kaante villa din gabaki
Daya sbd ganin takeyi Bena zata iya ganinta,.
Jin takeyi gaba Daya gidan ya fita ranta so take tabarsa Takoma inda babu ko inuwan Bena
Bare sunanta,
A daki take Kuma a bangarenta da yayi Nisa sosai danasu umme Amma ko waya zatayi
Bata iya daga murya sbd Neman zautuwa
Datake batason aji muryan kada mummunan kaddarar tsautsayi ta afko mata.
Haka ta Kuma kwana a zaune ko kaftawan Ido babu bare Wani bacci,.
Tinanikan dake cikin Kai da zucivarta tini suka saka idanuwanta firfitowa zagayensu yayi duhu cikin kwana biyu sbd rashin rintsawa,
Bayan ruwa Datake Sha Suma hannuwanta na kakkarwa babu Abinda take iya ci,
Duk wannan masifar da balain da tashin hankalin akan Bena,
Shin menene amfanin Bena din a rayuwarta tinda ta zama mukullin buduwan sirrinta da komawa rayuwar dataci alwashin kome zata iya Yi da ta koma wannan rayuwar,
Idan tin farko har zata iya amfani da mahaifiyar data haifeta Dan guduwa daga wannan rayuwar to zata iya aikata komai ga koma waye Dan Hana kanta komawa baya.
Da wannan tinanin ta sake busar da zuciyarta dan cimma mummunan burinsu.
Dan haka ta shirya boye Kanta da Hana haduwanta da Bena duk tsanani duk wuya haduwanta da Bena duk tsanani duk wuya har sai cikin biyu sun samu Daya ko kawar da Bena daga doran duniya ko samun zama cikakkiyar matar da DD zai fara kusanta a tsakaninsu.
##MAMUH#
#DBENA
#TOO HOT
#WELCOME BACK ABABA
#SAFNAH BULAMA
#KAANTES
#HOTHOT
#ROMANCE
#LOVE
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
68
Yau ciwon Mararta Bai barta ta samu iya zuwa office ba Dan haka ko fitowa bataiba a daki
Nafisat takai mata breakfast dinta Amnah
Kuma yanzu school yasa Bata zama gida sosai.
Zeenah kafin ta fita office sai data zo dubata cikin kulawa da kauna sosai kafin ta fice, Umme ma haka ta ringa yawon dubata a dakin tana mata sannu
Wanka tayi taci abinci kadan ta kwanta bayan
Tasha magani bacci ya Dan dauketa sama sama sbd ko ta fara idan ta Murda zai ta farka.
Ahaka tayi wunin wayarta ma kashewa tayi sbd Bata bugatan kira, Daqyar tai yinin duk bayan 2 hours saita tashi ta lallaba ta canja pad da pants harta samu da yamma ta iya sake wanka ta shirya sai alokacin ta Umme ta takurata dole taci Tuna macaroni salad tasha ginger mara sanyi ta
Dan fito Palo ta zauna ko zatafi Jin jikin ya sake.
Amnah ganin mummynta ba lafiya tinda ta dawo Nafisat nata dawainiyanta har Arabic teacher dinta yazo Nafisat ta kamata suka tafi
Daman baa barinta ita Daya da Nafisat ake karatun Dan haka suna can sai kusan magrib time na tafuyarsa yayi ya wuce suka dawo.
Ana gama sallan magrib jikinta Yakuma yin dumi sosai taji ta gaji da zaman ta miqe ahankali ta koma dakin tasake wanka da Shirin bacci ta Haye gado tana Dan rufe Ido sbd jikin lokacin har anyi sallan ishal.
Amnah da Nafisat ke Tayata karatun Arabic dinta dakin Zeenah suka koma sbd kada su dameta ganin tana Dan Jin jikin
acan bacci ya dauke Amnah sai kawai Zeenah tace Nafisat tabarta anan taje ta dauko mata kayan bacci ta shiryata ta fice musu daga dakin.
Daidai lokacin Shima ya samu wartsakewa daga ciwon kan Dayake fama dashi tin jiya
Dan haka Koda ya shigo palon babu kowa duk suna dakunansu kowa na Abinda yakeyi
Nafisat ce kawai ta gansa tana fitowa dakin
Zeenah tayi gasa da kanta tareda tausasa murya cikeda girmamawa ta gaidasa.
A taqaice ya amsa a gajarce
Zeenah data Jiyosa ta miqe daga alkin datakeyi a laptop tareda ajiyewa gefe ta zira slippers ta fito palon sanye cikin kayan bacci tana gaidasa da tambayan yaya kan nasa.
Amsawa yayi a hankali cikin sanyi kafin ya Kalli kofan dakin Bena da lazy eyes dinsa
Zeenah na ganin Hakan tayi saurin cewa
"Tin jiya itama batada Ify yau ko office Bata iya zuwaba."
Kanta ya dawo da lazy eyes din yayi mata kallan tambayan meyake damunta.
Kallansa tasan me yake nufi sbd tasan Dan uwan nata dakyau Dan taka Kai tsaye tace
"Menstrual cramps"
Wani kallan Yakuma sakar mata cikin kasala da mamaki sbd baisan me take nufi ba sosai.
Murmushi ta sake sbd tasan Bai sani din ba tace
"Period, monthly bleeding na mata,haila in Arabic."
Shiru yayi sbd sai alokacin ya fahimta ya Kuma
Gane.
Ahankali ya gyada mata Kai Yana cewa
"Tana Ina?"
Hannunta ta nuna masa bedroom din tace
"tana ciki, Amnah Kuma tana gurina zata kwana acan."
Wucewa yayi dakin Kai tsaye ita Kuma ta koma nata dakin.
Yana shiga dakin nata babu haske sosai sanyin da qamshinta duk ya gauraya dakin tana kwance sanye cikin kayan bacci Riga da wando guntaye cinyoyinta masu lafiyan fata da kyan Kallo sai daukan idanuwa sukeyi.
A kasalance ya qarasa gadon Ya tsaya akanta kafin yakai hannu ahankali ya Dan qara hasken wutar dakin ya sake kallanta ganin yanda ta kwanta ta Dan dungule kaman baby Amnah.
Tausayinta ne ya sakasa lumshe idanuwansa tareda zaunawa bakin gadon a hankali ya Kai hannunsa kan hannunta dake kan Mararta ya janye ya Dora nasa a hankali.
Ajiyan zuciya suka sauke ahankali tare,
Shafa marar yayi ahankali Jin jikinta da dumi
Ita Kuma shafan da yakewa marar ya sakata farkawa ta Bude idanuwanta ahankali batareda da motsaba sbd qamshinsa Daya mamayeta yasata Gane shine a tareda ita.
Jin ta farka ya saka shi janyo bayanta ya hadata da kiriinsa suka lumshe idanuwansu a tareda tareda sake sauke ajiyan zuciya kowannensu a boye.
Babu Wanda yayi magana a cikinsu shiru sukai kowannensu na Jin dumin jikin Dan uwansa hannunsa na kan Mararta ya Dena shafawa
Amma dumin tafin hannuwansa Daya hadu da fatan marar nata ya sakata Jin tana samun relief da nutsuwa.
Ahakan shikuma yake shaqan qamshinta da dumin jikinta tareda taushin fatan Mararta ya sakasa lumshe idanuwansa yabarsu a rufe ita
Kuma ahankali bacci ya dauketa a Hakan.
Saida baccinta yayi Nisa sosai ya zameta jikinsa tareda gyara mata kwanciya ya rufeta da lallausan duvet cover ya fice daga dakin lokacin kusan karfe Daya na dare yayi.
Koda ya koma bangarensa Daman baiyi tinanin samun Safnah ba wadda kwana Biyun ta Dena zuwa dakinsa Sam ba kaman baya ba da kusan kullum saita Kai kanta.
Tin daga futarsa Safnah take zaune bakin window na dakinta tana Kallo ya shige bangaren su ummen Kuma Bata motsa a gurin ba duk tsawon awannin har lokacinda ya fito, ta Kalli agogo da idanuwanta dasukai
Wani irin ia na tafasar zuciya da baqin cikin datakeji kaman zai fasa zuciyarta ya kasheta take.
Barin ilkin window din tayi tana dafa bango sbd gafafunta dasukai mummunan rigewa sbd tsayuwa.
Wani masifaffen yaji da radadi idanuwanta ke mata tareda zuciyarta harma da qafafunta.
Tabbas bazata bari ta rayu acikin wannan mummunan halinba zuciyarta ko wata bazatayi a haka ba wIh bugawa zatayi ta mutu dole ta tsaya ta busar da zuciyarta a komai
Amma dai yau taba buqatan tabbatarda babu
Abinda ya shiga tsakaninsa da Bena sbd ma a yanzu kam ko wane abun ya shiga tsakaninsu to kenan ta tabbata sunan Bena din a gurguje zai fita cikin tsari su kawar da itan.
Washe gari ne zaiyi tafiya Dan haka Bena yafara kira a waya yace ta shirya likita zaizo ya dubata.
Cikin nutsuwa da yar basarwa tace masa taji sauki sosai ba laifi.
Shiru yayi sai Kuma yace ta shirya kawai dai likitan zatazo ta dubata.
Taji saukin da gaske ba laifi Dan hakama kusan ita ta taimaka Amnah tayi Shirin school
Abbakar ya tafi kaita.
Wanka tayi itama ta saka kaya marasa takura, pencil jean Daya lafe jikin siraran cinyoyinta sai black sweatshirt din blackpink.
Gashin kanta kaman baby haka ta dauresa tsakiyan Kai ta cusa cikin band ta fito Umme ta hada mata tea da kanta ta Bata ta karba tana Sha a hankalin sai ga Dr Ashley ta shigo
Nafisat datai mata iso tana bayanta
Dayake Umme sun Santa a asibitinsu take Aiki
Dan haka a sake suka gaisa aka zaunar da ita lokacin Zeenah na bedroom Bata fito ba ita
Kuma Umme tana gama gaisawa da ita tace
Nafisat ta kirawo Bena.
Qarasa Shan tea Bena tayi ta ajiye cup din ta taso daga dining ta nufo Palon daidai lokacin Dr Ashley ta dago ta zubawa Bena din idanuwanta sosai tana kallanta ta cikin farin cat eye glasses din dake fuskarta tana kokarin tantance kamanninta.
Bena ma Bata ankara da dr Ashley dinba Saida ta kawo tsakiyar palon sukai arba da juna.
Wani irin sarawa kanta yayi lokacinda taga Dr
Ashley likitar dake duba sumayyah yawanci idan Bilal yakaisu Asibitin kaantes, itace likitar data fara sanar dasu sakamakon cikin Amnah jikin sumayyah.
Neman dakatawa daga bugawa zuciyarta keyi Wani jiri ya debeta idanuwanta na duhu duhu tana Neman zubewa taji ya tarota da kirjinsa ta bayanta tareda rige zagayo cikinta da hannuwansa Yana kallanta cikin kulawa da mamakin Abinda ya sameta.
Tana gain Hakan sai kawai ta qarasa zubewa jikinsa zuciyarta na bugawa a mummunan yanayi.
Umme na gain Hakan hankalinta ya Dan tashi tana cewa
"Subhnallh,jikin ne Kuma? Yanzu fa take da sauki sauki sosai."
Dr Ashley dataketa tinanin inda tasan Bena din ganin halinda ta shiga yasata dole watsar da tinaninta ta miqe tabi bayan D din dayayi gaba da Bena dauke ilkinsa kaman ya dauki Amnah.
Dubata Dr Ashley tayi babu Bata lokaci sbd ba Wani ciwon damuwa bane kawai dai
Dan su ummen da D din sun bawa ciwon mahimmanci sosai.
Fitowa sukai daga dakin sai alokacin Bena ta
Bude idanuwanta dasuke Neman cikowa da
hawaye zuciyarta na harbawa hannuwanta na
Dan daukan rawa sbd idan Dr Ashley ta tinata
to tabbas akwai yiyuwar mukullin Bude nasu
sirrin ya bayyana sbd itace tasan sumayyah ce
Bilal ke so Kuma itace ta dauki cikinsa ba ita
ba.
Zufa ne ya fara karyo mata sbd sai yanzu ta
Tina da bayyanar wannan gaskiyar zata saka
mutane da yawa tsanarta ciki harda yarta
Amnah da daddynta.
Bayan fitarsu dr Ashley D ta kalla tareda Umme
Kanta tsaye tace
"Ciwonta ba Wani serious abin daga hankali
sosai Akai bane,
Normally wasu matan haka suke fama every
month,wasu Kuma bako da yaushe suke
samun Hakan ba sai sun fara motsawan shaawansu ga wainda Basu taba motsata ba kenan so inaga daga ranar data fara harkan
Aure da mijinta zata Dena tinda Daman bawai ta saba ciwon maran bane."
Shiru yayi har tayi sallama ta fice Bai furta komaiba
Ita Kuma Umme tausayin Bena din taji da wannan auren da dd babba yaqi cewa komai akansa ya zira musu Ido.
Juyawa yayi yakoma cikin dakin sai kusan bayan mintina arbain ya fito yayi sallama da
Umme ya fice sbd lokacin tafiyansa yayi kusa dole ya isa airport.
Rabi datazo bangaren a kunnenta taji Abinda
Dr Ashley ta fadawa su ummen Dan haka kaman yanda Safnah ta sakata kawo mata duk Wani zancen da zataji Daya shafi Bena haka ta tafi jiki na rawa da sakon munafurcin da Safnah tayi mata alqawarin kudade masu yawa ga kowane Sako me mahimmanci Saida D din yayi mata bankwana itama ya wuce airport kafin Rabi ta isar mata da sakon jikinta ya dauki barin farin ciki da murna Kai tsaye sai a ranar taji ta samu qarfinta ya dawo ta shirya tareda saka facemask da qaton sunglasses ta fito ko bangaren Umme Bata kalla ba sbd kada Wanda ya hangota ta sa motarta ta fada tareda Rabi suka bar gidan tareda kayanta a qaramar lv luggage bag sod bazata iya zama gidaba a tsorace take zata koma gurin mommynta kafin D ya dawo su samu tsayar da shirinsu yanda kota halin Yaya bazaa samu matsala ba.
##MAMUH#
#ABABA
#SAFNAH
#MOMMY BULAMA
#BENA
#DD KAANTE
#ROMANCE
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
69
Safnah na fitowa kaantes Kai tsaye gidan ubanta basheer bulama ta nufa tana tuga motanta tana jujiga qafafunta cikin matsuwa data Isa gidan sbd ganin takeyi kaman zata hadu da Bena a hanya,
Tinda taga Bena a vanzu batada nutsuwan ruhi da zuciyarta,
Kowane sekan,minti ko daqiga datakeyi Bena barazanar rayuwarta ce.
Bazata iva daukan okaci a cikin wannan boye boyenba.
Shin Tayaya ma Bena ta hadu da Bilal ne yayi mata ciki tin farko?
Ababa ya mutu ne kokuwa ya haukace ne da
Bena har tayi ciki a gidansa Kuma take yawo a Raye haryanzu Dan kuwa idan Ababansu na
Raye batajin akwai kudi ko mugamin da zai hanasa daukan matakin rashin Imani akan
Kawo cikin shege gidansa.
Tana Isa gidan aka wangale mata qaton gate din ta shige Mai gadi na mata barka da zuwa ko kallansa bataiba ta wuce ciki Rabi na bayanta suka wuce sashen momy batareda ta biya sashen hajiyarsu ba.
Kai tsaye bedroom din momyn ta wuce lokacin tana waya da yayanta dake can asalin garinsu
Niger akan akwai yiyuwar tazo kusa idan abubuwanta suka fara rauni sbd tareda shi suke yawon dajin bin bokaye.
Safnah na Jin wayar da momy keyi ta zauna kan kujerar dakin tareda rafka mugun tagumi tana tafasan zuciya.
Gama wayar momy tayi ta kalleta tace
"Ki Kwantar da hankalinki na fada Miki ko zamu rasa komai muyi yawo tsirara bazamu bari asirinmu ya tonu ba,
Ke kina tinanin daula kawai zamu rasa Amma ba rasa daulan ne yafi firgita ba Abinda zai biyo baya.
Shiru Safnah tayi sbd azabar zafin dake cin zuciyarta ya hanata iya furta komai.
****Bena sukuku ta wuni a ranar sbd Abu biyu
Daya tsaya ranta ya gajule farin cikinta da walwanta.
Na farko zuwan Dr Ashley ya tinatar da ita tareda tabbatar mata ba lallai gaskiyar haihuwar Amnah na cewan itace ta haifetaba ya boyu har abada,
Tayaya kowa zai karbi wannan gaskiyar?,
Tayaya lamarin zai zo mata?
Ita kanta Amnah idan taji ba itace ta haifeta ba wane halin zata shiga,Kuma kaman batai mata adalci ba sbd ko adduarta iyayenta da suka rasu Basa samu duk da kasancewarta yarinya qarama.
Duka jamaar kaantes dasuke so da kaunarta batasan da wane idon zata kallesu ba.
Numfashi ta sauke tareda rufe idanuwanta ta
Bude ahankali tana sauko gadon da rigarta
Daya cire mata kafin ya tafi.
Canja kaya kawai tayi ta lallaba ta fito ta zauna Palo tareda fara Kallo Dan hana kanta tsananta tinanin da batasan amsar duk Abinda take tambayan kanta ba.
Fruits gananu yanka Nafisat ta kawo mata a bowl me kyau da Dan sanyi kadan tafara ci ahankali tana Dan Kallo sama sama batama
Wani Ganewa sbd hankinta cikakke baya kan Kallon.
Tana Palo aka aka dawo da Amnah daga school
Da kanta taje tayi hidimanta yau sbd Jin takeyi tsananin son yarta ya qaru cikin ranta sbd fargaban ranar bayyanar gaskia ga Amnah dinta tasan ba itace ta haifeta ba.
Gabaki Daya Sauran wunin tareda Amnah a jikinta ta garasa shi ita kanta Amnah din saita tace Mata yau mummy kin qara sona ko?.
Murmushi kawai tayi tana sake shafa bayanta tace "Rabin Raina kullum gara sonki nakeyi koyaushe"
Sai dare ta kunna wayarta sbd Tama manta da wayar kashe take Dan haka tana kunnawa kira na shigowa fitowanta wanka kenan daga ita sai qaramin towel din Amnah da Bata rabo da daurawa wasu lokutan.
Batada niyar duba Kiran sai tagama shiryawa taga waye me kira a Time din.
Amnah Dake kan gado ta Kalli wayar taga ba sunan Amma take ta Gane number daddynta ne sbd duka Numbers dinsa ta haddace su a kanta da farin ciki ta dauki wayar Kai tsaye ta daga tana washe baki da farin cikin ganinsa sd Vidcall ne.
"Daddy shine kayi tafiya Ina school ko"
Ajiyan zuciya ya sauke a hankali tareda kallan
Amnah din yanajin nutsuwa nashigarsa sbd ganinta kawai farin ciki da nutsuwa yake sakasa.
Cikin nutsuwa yace
"Angel ta yafewa Daddy next time zai
kiyaye,kina lafiya right?
Murmushi tayi tana cewa "ok na yafe Amma
nxt time bazan yarda ba, lafiya na kalau"
Ajiyan zuciya ya sake a salihance kafin ya
Danyi shiru na sakanni tukuna ya Bude baki
cikin nutsuwa yace
"Mummynki fa?tana lafiya right?I mean taji
sauki ta Dena ciwo da kukan ciwo??"
Amnah dariya tayi tareda juya cameran
zuwa ta baya Dan yaga mummyn tata dake
zaune gaban mirror kan kujera tana shiryawa
cinyoyinta dake bayyane suna daukan Ido ta
gama shafawa tsadaddan body oil da Dan body spray a jikinta.
Zubawa Bena din idanuwansa da sukai laushi
tinda yazo yayi yanajin sauran nutsuwan da
baigama samuba tana qarasa shigarsa kaman
Wanda Akewa caji haka yaji energy dinsa na
dawowa daidai.
Ganin yanda yayi shiru ya zubawa mummy
dinta idanuwa Yana kallanta cikin nutsuwa
batareda yace komaiba.
Kallan mummyn nata itama tayi ta dawo da kallanta kan daddyn tace
"'Daddy zakayi Kuka ne sbd mummy ba lafiya??
Taji sauki fa,ta warke gashinan tana komai da
kanta lafiya kalau"
Sai alokacin Bena ta juyo ahankali ta kalli
Amnah din sbd batasan camera din baya na
Aiki akanta bane
Hannunta Daya ta dada ta Dora kan baki tayi mata alaman tayi shiru.
Shi kuwa Hakan datai ya sakasa sakin murmushin da baiyi Niya ba na maganar
Amnah da ita kanta Abinda tayi din.
Amnah ma dariya tayi zatayi magana
'Daddynta yayi mata alaman shima tayi shirun karta fadawa Mummy din Yana camera na kanta.
Gyada Kai Amnah tayi tana dariya tareda gyadawa daddynta Kai.
Ya jima a Hakan Yana kallanta sbd iya kallan ma a yanzu dayake nesa ya ishesa.
Bena datake Jin kaman idanuwansa na kanta sbd aduk lokacinda yake kallanta tana Jin kallansa kanta,
Da zata saka kaya hakanan taji Bata sakeba sai kawai ta koma closet na kayansu ta shiryo a can ya fito sanye da Riga da wandon bacci guntaye iri Daya Dana Amnah ta garaso gadon lokacin Amnah tafara gyangyadi Kuma har lokacin Kiran Bai Yanke ba.
Cire wayar tayi daga hannun Amnah ta gyara mata kwanciya kafin ta hau gadon ta rufe
Rabin jikinta ta dauki wayar ahankali zata duba
Abu sai ganinsa tayi zaune sanyeda gananun kayansa dayafi sakawa Yana Shan Abu a cup ahankali da alama ko coffee ko wani abin me zafi sbd Dan tiririn Dayake Yi.
Hankalinsa baya kan wayar Shima Saida ya Dan juyo sai yaganta zaune itama tana kallansa ta Dan dauke Kai ahankali sbd batai niyar barin yaganta tana kallansa ba jikinta duk na mutuwa.
Kallan da yayi mata ya sakata sauke Kai ahankali kafin ta Dan dago kadan tace
"Barka da Isa Ify"
Bai amsaba Saida ya kurbi Abinda yake hannunsa a natse kafin ya kalleta ya amsa
Yana cewa
"Yaya jikinki?"
Kallan juna ta dago sukai kafin ta amsa tana
Dan narkar da idanuwa sd hakanan taji tana tinawa da yanda ta ringa Jin azabar marar kwana Biyun.
Duk yanda yaso suyi fira ko magana sosai
Basuyi ba sbd baisan me zai ringa cewa ba,shi
Idanuwansa ne maganarsa,zai iya wuni Yana kallanta da idanuwansa masu shegen kashe jiki da gigitata Amma bazai iya jero kalmomiba
Dan baisan mezaita fada dinba.
Da kanta ta fahimci baisan me ake fada ba kokuma baisan me zai fada din ba Dan haka tayi masa goodnight ahankali tareda katse
Kiran ta ajiye wayar tana Dan dafa kirjinta saitin zuciyarta ahankali tanaiin wannan Karan bugawan datakeyi cikin sanyi da nutsuwa da Wani irin so Mai tsananin gaske na nutsuwa.
Zamewa tayi ta kwanta daidai tareda Jan rufarta har zuwa kirjinta tana lumshe idanuwanta da shi kawai suke bugatan Gani zahiran a wuni Daya kawai Jin takeyi kaman yabarsu kenan itada Amnah dinta.
Shi Kansa a can bangaren ajiyan zuciyan ya sauke me Dan sanyi tareda ajiye cup din hannunsa Yana rufe Ido sbd Jin kaman Kansa bazai iya daukan gudanar da har sati biyu a tafiyan ba.
*****Washe gari Bena bayan tafiyan Amnah school itama shiryawa tayi Dan tafiya office sbd zuwa office dinne zai hanata zama cikin tinaninsa da jiya zuwa yau yake Neman sauya mata nutsuwa.
Breakfast sukai dukkaninsu tare a dining tanaji
Umme na tambayar Safnah kwana biyu Bata shigowa ko lafiya Kuma Bata kirata a waya ba.
A bakin Zeenah sukaii wai ta tafi gida sai D ya
dawo.
Da mamaki Umme tace
" To shine bazata kira ni ta fadamun ba?
Ni banma San ta tafi gidan ba Dan ko
Momynta Bata fadamun ba hakama hajiya munyi magana da ita jiya Bata fadan ba,
Ke waye ya fada Miki? Batareda Zeenah ta Dena cin soyayyar doya da egg tareda chicken sauce din gabanta ba tace
"Umme meye na damuwa bafa yarinya bace, Lokacinda tabar kaantes na hadu da motanta nikuma na dawo ta waya take sanarmun gida zata kafin D ya dawo."
Shiru Umme tayi tana mamakin Safnah din ta yanda koba itace ta haifi Dawood miinta ba ai ita mamanta ne tinda ganwar mahaifinta ce
Amma Bata fada mata ba babu Wanda ya sani ta bar kaantes ta tafiyanta,
Da zaman ne ita Daya bazata iya ba da sai itama ta dawo Nan bangarensu harya dawo tinda akwai isasun bedrooms lafiyayyi anan din.
Bena dai Bata dago ba bare nuna tasan ma me ake magana Akai bare Kuma saka baki sbd har cikin ranta mantawa takeyi was lokutan da yanada wata matar sbd ita tin farko ba guri
Daya suke ba so koya koma gurin matarsa
Bata tinawa.
Breakfast dinta tagara cikin nutsuwa kafin ta miqe tayiwa Umme sai ta dawo
Cikin kulawa itama ummen tayi mata adduan dawowa lafiya.
Tareda Zeenah suka fito ita Saida ta biya gurin dd babba ta share kusan 30 min acan kafin ta fito lokacin Zeenah ta jima da wucewa itama motarta ta nufa ta Bude ta shiga ta fice daga kaantes din.
A office dukkaninsu suka wuni sai yamma suka dawo kowa da gajiyansa Da aikin gabansa Dan haka kusan kowannensu ma a dakinsa yayi dinner Bena ce ma Bata Wani jima tana duba abubuwa ba bacci ya dauketa
Dan haka Koda ya kira Amnah ce ta daga ta nuna masa Bena din datai bacci Sai dayayi mata kallan mintina shida kafin ya kashe wayar Amnah ma lokacin baccinta yayi ya kwanta jikin mummynta tareda shige mata magalqaleta tukuna bacci ya dauketa.
**Safnah da momy gabaki Daya acikin kwana biyun sun haukace Basa cikin nutsuwa da kwancivar hankali sbd ta tabbata bokan momy ya mutu inji ganinta Daya fara zuwa dubo mata bayan sunyi waya sbd baa shiga dajin
Kai tsaye sai andubo Maka sbd hadarinsa.
Tinda labarin nutsuwarsa yazo musu suke
Neman zaucewa sbd duk garyarsu da burinsu akansa yake,
Koda suke maganar kashe Bena kisan da bazaa Gane sune sukai ba zasuyi mata Amma yanzu da alama 'danyar kisa zasu mata ta jininta a hannuwansu.
##MAMUH#
#DBENA
#HOT
#LOVE
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
70
Mutuwar bokan Jin sukai gwara ace Wani jininsu ne ya mutu,
Safnah tawar jiki ta ringa zubawa tana Neman kamuwa da ciwon zuciya Dana qwaqwalwa.
Wuni biyu da kwana daya sukai babu me cikakken hankalin kama Wani tinanin duk da sun San komai rintsi dole Wani hanyar zasu
Kuma samowa tinda ba tsayawa zasuyiba su rissina.
Cikin baqin ciki Safnah dake zaune palo ta Kalli momy idanuwanta jajir tace
"Momy dole cikin gaggawa fa zamu San abin
Yi,
Ina cikin hadarinda kowane lokaci wlh Bena zata iya ganina,
Tsawon shekarun Nan Muna auren miji Daya nida ita, Nazo na tare gida Daya nida ita tsawon lokaci
Muna guri Daya Muna rayuwa rabo da Sa'a yasa bamu taba ganin juna ba sbd Allah Yana
Sona yasa ko a yanxu din nice na ganta Bata
Ganni ba,bansan tsawon Wani lokaci Saar Nan zata bini ba,
Kada sa'a ta tayanke batareda munyi Shirin hakanba,
A baya banajin komai nake rayuwata sbd tinanin suna can cikin rayuwar Dana barsu acikinta bantaba tinanin ko a masu aikin irin dunivarsu Kaantes zan samu Daya daga cikin yan uwanaba shiyasa na sake bana shayin komai Dan nasan duniya biyu mabanbanta muke rayuwa ni da su,
Momy wIh tallahi asalina na bayyana Ababa salya mun ratayar da bazan mutu ba bazan rayu ba,
Momy sunan Ababa kawai idan na Tina bana iya Jan numfashi batareda azabtacciyar tsoro da tashin hankali ba..
Cikin tata masifar data addabi zuciyarta momy ta katseta da jajayen idanuwanta itama tana cewa "So nawa zan fada Miki ki Dena Kira mana ranar tonuwar asiri?
Kin manta inda dukkanmu muka fito?
Ni kaina anfada Miki ko rayuwar Dana fito a baya Ina bugatan tinawa bare fatan komawa
Wallahi bazan yarda na koma ba,
Asirin da kike magana akansa idan ya Toni nice zan fara kwabewa nabi hanya da hauka kafin ke,
Mutuwar Bashara ba snine karshenmu ba,yanzu ne zamu tashi tsaye muyi Aiki da qwaqwalwa da qarfin zuciyarmu,
Waye Benazir da zata kashemu da ranmu tsaye?
WIh ba Bena ba ko 'yarta sai mun janye sbd kada ta tafi ta barmana baya da qura sbd yanda Dawood Bai iya hada komai da kowa da yar.
Cikin Dan Jin sassaucin zafin dake cinta
Safnah tace "Daman Banda niyar a bar 'yar,tabi uwarta su tafi sbd barinta na nufin inada sauran alaga da dangina na baya"
Cikin zurfafa tinani sosai da tabbatarda cikin biyu bazasu yarda su rasa duka ba momy ta sake juyawa ta juya tinaninta tace
"Ko zamu rasa komai na bulama bazamu yarda mu rasa DD ba sbd idan muka rigesa ta
- hanyarsa zamu tsira daga sauran tonan asirin
Cikin bagin ciki sabo Safnan tace
"Tayaya bayan kallan namiji yakemun,
Wata na nawa a gidan Bai taba barin ko kalan gadon Dayake dakinsa na sani ba bare shiga,.
Wallahi wannan tafiyar da yayi dole kafin ya dawo muyi shirinda babu Abinda zai hanasa bani matsayin matsarsa. Jiniina Kai momy tayi tana cewa
"Wannan matsalar na gama da ita sbd sakonmi Yana hanya,
Idan kika ga ya dawo Bai mayar dake matarsa ba to wih ba namiji bane mace ne kokuma
•babu mazakuta a jikinta,
Maganin biyu ne dayan na bulama ne zamu aje Incase,
Idan asirin gaskiyarmu na ke ba jininsu bace ya kusa bayyana aikasa kawai zamuyi batareda sanin kowa ba ko Ganewa kowa a gama zaman gaisuwa a raba gado a kwashe
Rabi a baki matsayin yarsa qwalli Daya mu San da Benazir din zamuii mu huta.
Sai alokacin Safnah taji sanyin ranta ta sauke ajiyan zuciya da numfashi a tare tana Jin sauran hope da nutsuwa na shigarta ta saki dariyan Jin dadi da farin ciki zatayi magana idanuwanta ya sauka kan hajiyarsu dake kofa tsaye kaman ta Suma tana kallansu hannunta riqe da wayar data gama da Umme akan safnah Bata sanar dasu zata koma gida ba ta taso tazo Dan yiwa safnan fada kunnuwanta suka Jiyo mata Abinda yafi karfin rayuwarta da tsufanta.
Ganin kallan da Safnah kewa kofa idanuwanta na Neman fadowa qasa jikinta duka Yana
• daukan rawa ya saka momy hadiye tata dariyar ta juya taga hajiya tsaye tana kallansu.
Hawaye ne kawai suka gangarowa tsohuwar ta Kalli momy bakinta na rawa zuciyarta na radadi tace
"Me kunnuwa na suka jiyemun Nuratu?
Balain da masifar da muke ciki kenan bamu sani ba a hannunku.
Kallan juna sukai tareda nufota Safnah na
cewa "Hajiya bakiji daidai bane ba...
IIA
Wani gigitaccen Mari ta saukarwa Safnah din
Daya sakata kifewa qasa ta dago idanuwanta nayin ja ta Kalli hajiyar zatayi magana momy tace
"Yanzu da kikaje hajiya to me zakiyi?
A zafafe ta Kalli momy tace
"Zakiga Abinda zanyi"
Juyawa tayi tana Bude wayarta Dan saka kira ko taku biyu batayi ba momy ta dauko garamin glass stool din dake palon me shegen nauyi ta daga da qarfi ta kwada mata bayan kanta
Saida glass din ya fashe duk nauyinsa. Cak hajiya ta tsaya kaman Bata daku ba ta Dan motsa kadan wayar hannunta na faduwa qasa jini ya fara zuba da garfi ta Yanke jiki a gurin ko waiwayowa batai ba.
Da sauri jiki na rawa Safnah ta tashi tana kallan hajiyar kafin ta Kalli momy muryanta da-jikinta na rawa ta ce
"Momy idan Bata mutu ba zata fadawa dady da kowa gaskiyar Abinda taji,. Kuma ya zamuyi yanzu da ita Idan aka sameta anan haka zaa ce mun kashe,innalillahi,momy wlh banason zuwa prison,momy Bena zata samu DD ni Ina prison, Dan Allah momy ki.
Tsawa momy ta daka mata tana cewa
"Haukarki zata saka asan munyi Wani abin ki nutsu babu Abinda zai faru damu."
Safnah na Jin Hakan tayi shiru suka kama hajiyar zuwa bakin kofar shigowa palon suna ajiyeta kwance kanta daidai kaifin stairs.
Wayarta Safnah ta dauko da sauri bayan ta saka hannunta leda kadama Wani abin ya biyo
baya a ga hannunta a jiki.
Cikin hannunta suka Bude suka saka mata wayar.
A tare suka koma palon suka share glass din cikin sauri bayan sun share Sabon towels uku suka dauko suka goge jinin Daya zuba suka zuba tirarika da kayan qamshi sosai.
Glass din dasuka kwashe toilet sukaje sukai floshin nasa towels din Kuma a cikin toilet momy tahau konesu itama Safnah ta fito ta tsaya kan hajiyar ta kwada Wani irin ihun Daya saka masu aikin gidan kaf fitowa tafara ihu tana cewa hajiya ta Fadi a stairs da sauri aka fara salati ana ihun Kiran sunan hajiyan.
Momy kuwa a cikin toilet kaman hayagi zai kasheta haka ta Kone towels din tsaf ta Bude window hayaqi ya fita ta wanke toilet din tas da kanta ta fesa tirarika ta fito
Lokacin tini driver da Safnah dake Kuka suka kwashi hajiyan zuwa Asibiti.
Hankali tashe masu aiki sukaiwa mom data tambayi meke faruwa taji hayaniya tana toilet.
Tanajin haka itama hankalinta ya tashi ta zari mota ta bisu Asibitin tana saka Kiran bulama ta sanar masa hajiya ta Fadi a stairs bayan kanta ya bugu anyi asibiti da ita.
Hankalinsa tashi yayi sosai gashi Yana porthacort Dan haka Shima Umme ya kira ya sanar mata.
Koda aka Isa asibiti da hajiya ko dubata baa fara Yi ba Rai yayi halinsa take Safnah ta ringa
Kuka tana rusa ihu,
Momy ma haka ta ringa kukan tana Kiran sunayen Allah a baki.
Umm Koda ta iso Asibitin tareda Zeenah hajiyan ta Riga ta rasu Dan haka sai kawai ta
Yanke jiki ta Fadi.
Daukanta Akai aka shiga emergency da ita
Bata taimakon gaggawa.
Su Safnah kuwa shiga taitayinsu sukai suna
Kuka suna waige waige sod fargaba da sanin akwai yiyuwan zuwan Bena dole Asibitin sbd
Umme.
Rasuwar hajiyan yasaka baa tsaya Wani kwaie kwaie ba da sauransu tana rasuwar aka lullubeta ana jiran lokacin daukan gawanta.
Cikin ganqanin lokaci Rasuwan hajiyan ta zaga dangi da abokan arziki.
Alh basheer bulama kuwa a ranar da yamma
•yayi Siya ticket shida sauran matansa na
tahowa.
Rashin nutsuwan da Safnah ke ciki na tsoron haduwa da Bena ya sakata somewan qarya momy ta kwasheta suka koma gida takaita ita Kuma ta dawo sbd kada a ga sun tafi du dukan.
Daga momy har Safnah Kuka suka ringa yi ba tsayawa har sai da idanuwansu sukai sintim,
Bena itama tini ta iso Asibitin Basu Wani jima ba aka sauyawa Umme Asibitin zuwa ta kaantes.
Cikin dare Alh basheer ya iso a cikin dare Akai komai aka Basu gawan hajiya da har lokacin kanta na Dan tsiyayan jini.
Duk girma da shekarunsa sai dayayi Kuka
sosai gaban gawar mahaifiyarsa
Umme ma dake asibiti kusan a cikin tsananin
hali kukan takeyi sosai na rashin uwa da ita
Daya ta rage musu.
Bena ce a tareda da ita asibiti Zeenah Kuma
tana gidansu Safnah din sbd zaman gaisuwa.
Anyi janaizarta da safe karfe Tara aka kaita
makwancinta aka dawo
Haka aka ringa karban gaisuwar daga manyan mutane da mokata da abokan Hulda.
Familyn kaantes kusan duka na kusa da nesa
sunzo sunyi gaisuwa dad kaante kuwa sai
dayayi kwana uku a Jere Yana zuwa kullum ya
sake musu gaisuwan tinda sirikarsa ce Shima
ya rasa.
Jinyan momy kwana biyu ya saka Bena Bata
taba leqa gidan gaisuwan ba har Saida Akai adduan uku aka watse zaman gaisuwar ranar
Kuma aka sallami Umme Dan haka Kai tsaye can gidan Zeenah ta wuce da ita
Bena Kuma Dayake ranar Zeenan ta rigata shiryawa sai ta wuce Asibitin tinda Angama zaman karban gaisuwa tanajin an sallami ummen gasunan dawowa saita Jira su dawo din Bata bisu ba bare tasan zasu biya can gidansu Alh basheer din.
Bayan sunyi gaisuwa da kukan rashin da sukai itada Alh basheer ta dawo gida Shima sauran matansa washe gari suka koma tinda Angama zaman shi zai sake kwana biyu a garin kafin ya koma can ma yayi karban gaisuwan wainda
Basu samu zuwa Nan din ba sbd Nisa.
Tinda Umme ta dawo suke kulawa da ita sosai kaman 'varsu sbd tausayin damuwan data shiga na rasuwar sosai,
Taji radadin rashin hajiya fiyeda yanda tayi tinanin zasu iya jure rashinta.
DD ma kullum saiya kirata a waya ya ringa nuna mata kulawa sosai tareda Bata hakuri akan juriya.
Da haka ta Dan sake sbd ganin ta saka yaran cikin damuwa.
##MAMUH#
#DBENA
#DAWOOD
#BENAZIR
#ABABA
#SAFNAH
#BILAL
#SUMAYYAH
#MOMY
#ANNE
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: _Arewabooks@Mamuhgee_*
71
Saida Umme ta warware sosai ta fara komawa daidai suka koma zuwa office daga Bena har
Zeenah Kuma har lokacin Safnah Bata dawo ba tana gidansu dad dinta ya koma duniyarsu ta dawo sabuwa a gidan ba hajiya yanzu sune komai da kowa tareda iKon dukiyarsa ta Nan da kadarorinsa na Nan Dan haka tini burinsu da zuciyarsu ta gara qarfafa a yanzu dukkanin shirinsu akan Dawood yake dawowarsa kawai suke bugata.
Bayan hankula sun kwanta sati biyu cif da rasuwar hajiyan daga Umme,dad kaante da dd babba har Safnah da Bena suna tsammanin dawowar D Amma shiru taflyan tasa ta gara kwanaki Amma tinda ana jinsa kalau sai kowa
Bai damu ba sai Safnah data matsu ya dawon sbd abubuwan dasuka haukace tanasha baji ba Gani.
Bena itace wadda tafi kowa kewansa haka
Kuma itace wadda tafi kowa boye hakan,
Kullum kusan a office take wuni sai yamma ta dawo tana dawowa Bata Wani zama sosai da dare yayi ya kwantawa bacci da wuri.
Wasu lokutan Kuma gurin Annenta take zuwa ta wuni ta dawo Saida Kuma a hankali hakurin Ababa ya fara qarewa sbd gabaki
Daya ya dawo Ababansa kullum Rena masa hankali kaantes keyi da cewan ya jira Bena ta karatu ta fara Aiki zaa yanka masa kudin albashin da duk wata zaa ringa Basa gashi ta gama karatun kusan tun shekaru Amma babu
Abinda yaji ko ya Gani,
Annenta Dayake ragawa sbd kada ya Bata rawarsa da tsalle a gaban kaantes din tini ya dawo da dokokinsa a cikin haukanta ma aikin gidan ake sakata tuquru. Duk Abinda Bena ta Tara nata na kanta ta tattara ta Basa kudi masu yawan gaske Dan ya Bata Anne ta nema mata lafiya Amma ya hanata Kuma ya karbe kudin.
***Abubuwan da Safnah takesha sukai mata yawa tareda sakar mata ciwon ciki me tsanani da Amai Dan haka Koda tai wunin ranar da zazzabi da ciwon cikin ta wuni me Dan tsanani.
Su Umme na ji Umme taje ta dubota lokacin su Bena na office Dan haka da duka dawo da dare Umme ta fada musu sbd Zeenah ta samu taie ta dubota.
Yau da safe very late ta iso office sbd sai data aje Zeenah gidan Alh basheer bulama din kafin ta wuce office da niyar idan ta tashi zata biya ta dauketa su wuce gida sbd yau bazata lega office ba zata Dan wuni gidansu Safnah din.
tana zaunawa ta dauko wayarta zata saka silent kira ya shigo wayar ta duba a hankali sai taga sunan Ababa.
Faduwa gabanta yayi hannuwanta na Neman daukan rawa ahankali sbd har gobe babu ranar da zasu hadu da Ababa Basu shiga wannan halinba,
Tsoransa Daya dasa musu a cikin jininsu yake har abada bazasu Dena ba idan ba Wani miracle din ya suka ba duk Abinda zasu zama kuwa.
Daga wayar tayi bugun zuciyarta na qaruwa cikin tsoro da fargaba.
A natse ta gaidasa kafin ta garasa baya bugatan gaisuwar yace "Kizo da motarki yanzu a nemi uwarki haukarta ta tashi tabi hanya."
Yana gama fadan Hakan ya kashe wayarsa zuciyarsa na tafasa sbd ba garamin azaba zaiwa Annen ba idan ya kamata wannan
Karan,
Haukarta ta ishesa.
Gaba Daya ita kanta ta zamar masa lalurar da kashinsa yafi masa daraja akanta,
Barin da yayi mata a gidansu da Bai saketa yakaita bola da Kansaba sbd idan tana hannunsa ne zai juya Bena yanda yakeso tayi duk Abinda yace babu haufi.
Amma ko yanzu zai nuna musu su dukan
Yana Nan Ababansa babu Abinda ya sauya.
Bena cikin tsananin damuwa da tsoro ta miqe ta dauki wayarta takira Zeenah tace bazata samu zuwa daukanta ba gidansu zata
Annenta ba lafiya sosai
Bata Jira amsan Zeenah dinba ta kashe wayarta tana kokarin barin office din.
Zeenah dake tareda Safnah da momy duk sunji Abinda ta fada Dan haka Safnah taji ta warware sbd tafi kowa sanin Anne itace weakness din Bena me qarfin gaske.
Daki momy ta wuce tana Amsa wayan da babu kira bayan tashige ta qwalo Kiran Safnah wadda itama Abinda momyn ke tinani itama shi take tinani wato samun Saar Bena a daidai wannan gabar.
Zeenah data kasa nutsuwa sod sanin yanda duniyar Bena takeso takeji dashi kaman
Annenta Dan haka key din motar Safnah ta karba ta kama hanyar office Dan cimma Bena su tafi tare.
Tana ficewa Safnah ta karbi key din motar momy suka fito tareda momyn sbd hanyar gidansu zuwa gidan Ababa zasu Riga Bena da zata fito daga office Isa express titin na bavan gari Wanda babu mutane kwata kwata yanda ya kamata sbd dama tin farko kaman daji ne haka Ababa ya zabi zama gurin sukai rayuwa anan.
Yanda Safnah ke tuqi kaman hannuwanta na rawa da qafafunta sbd titin zuwa gidan Ababa. da suka kama Wanda shekarun baya suka ringa dawowa mata zuciyarta na bugawa kaman zata fado.
Dishi dishi take Gani a idanuwanta sbd mummunan tsoron Dayake cikin jininta Daya taso na Ababa.
Fuskan Ababan take Gani akan duka titin
Datake tafiyan
Rawa motan ta faravi dasu sbd hayyacinta
Datake Neman
Bata ankaraba tayi sama da Anne data hawo titin Kai tsaye tana kalle kalle da Kiran sunan Benazir data kusa kawowa tana hango
Annenta tana qara gudun motarta ta kawo gurinta akan idonta motar tayi sama da Annen ta watsar gefen titin
Take Wani duhu ya mamaye idanuwanta ta saki tata motar itama tana kokarin Yi daji
Momy na ganin haka ta jijiga Safnah da batasan waye ta Kade ba sukai kan motar
Bena da tasu motar suka daka da qarfi suka qarasa tura dajin da gudu sosai yanda abin zaiyi munin da wuya a rayu.
Basu bi takan Anne ba Safnah da kanta ke juyawa sosai da abubuwa da yawa kaman zata haukace take ji ita bayan motar Bena tabi da gudu sbd tabbatarda ta tafi kada su bar baya da qura.
Momy kuwa kan Anne tayi ta Gani ko ta mutu ko tana Raye ga mamakinta sai taga matar ta tashi gefen kanta na jini tana kokarin tafiyarta. Baya momy tayi da sauri sbd Gane mahaukaciya ce suka kade sbd alamunta sun nuna.
Safnah kuwa kan motar Bena dake tsananin hayaqi ta nufa ta ta fara kokarin Bude motar
Dan dubawa.
Sama sama Bena ke Jin iska da motsin abubuwan duniya ta Bude idanuwanta daqyar ahankali tana ganin dishi dishi duhu duhu jini na fita hancinta da fuskarta duk Daya Bata jinin.
Murfin kofar motar da aka Bude ya saka haske shiga cikin idanuwanta tafara ganin fuskar
Safnah ahankali tana bayyanar mata. Cikin mummunan hali take kanta na juyawa
Amma Kuma idanuwanta dasuka nuna mata Safnah sake shigar da ita mawuyacin hali sukai motsawa takeson Yi ta kira sunan
Safnah Amma ta kasa.
Safnah na ganinta cikin wannan halin taji toro da bugawan zuciyarta na tsananta ta juya da sauri zata gudu takira momy sbd ita bazata iya garasa Bena din da hannuwanta ba saidai momy ta qarasata.
Tana juyawa Bena tayi Wani garfin halin rigo hannunta Daya da hannunta dakeda jini sosai a wahale ta kira sunanta tana cewa
"Safnah kece???
Safnah, Safnah kece safnan Anne??
Wasu hawaye masu tsananin zafi ne suka gangarowa safnan ta kasa juyowa ta Kalli
Bena din.
Sake Kiran sunanta Bena tayi tana cewa
"Safnah ki taimaki Anne,
Ki taimaketa ki duba Wani ya kadeta Dan Allah idan kece kiyi magana naji"
Juyowa Safnah tayi hawayen da yamutsin zuciyarta na qaruwa ta kasa magana sai hawaye ta gyada Kai ahankali tace
"Nice Safnah Amma ba safnan Anne ba"
Wasu hawayen azaba da Fita hayyaci masu zafi suka gangarowa Bena ta Bude baki tace "Ni kadai na ragewa Anne Dan Allah idan Wani
Abu ya sameni Safnah ki kula da Anne tana
bugatan taimako da kulawa..
Jin Hakan ya saka Safnah kallan Bena din da
mamaki ta dawo da sauri tareda tarota jikinta
tana girgizata tace
"Ina sumayyah?
Ta rasu gurin haihuwan Amnah...
Wani irin zufa ne ya karyowa Safnah tana
kallan Bena hankalinta na Neman kasa
fahimta Amma Kuma tana bugatan fahimtar
komai kafin Bena din ta mutu,
Meya hada haihuwan Amnah da sumayyah
Kuma. "Ni kadai na ragewa Anne Dan Allah idan Wani
Abu ya sameni Safnah ki kula da Anne tana
bugatan taimako da kulawa..
Jin Hakan ya saka Safnah kallan Bena din da
mamaki ta dawo da sauri tareda tarota jikinta
tana girgizata tace
"Ina sumayyah?
Ta rasu gurin haihuwan Amnah...
Wani irin zufa ne ya karyowa Safnah tana
kallan Bena hankalinta na Neman kasa
fahimta Amma Kuma tana bugatan fahimtar
komai kafin Bena din ta mutu,
Meya hada haihuwan Amnah da sumayyah
Kuma. "Ni kadai na ragewa Anne Dan Allah idan Wani
Abu ya sameni Safnah ki kula da Anne tana
bugatan taimako da kulawa..
Jin Hakan ya saka Safnah kallan Bena din da
mamaki ta dawo da sauri tareda tarota jikinta
tana girgizata tace
"Ina sumayyah?
Ta rasu gurin haihuwan Amnah...
Wani irin zufa ne ya karyowa Safnah tana
kallan Bena hankalinta na Neman kasa
fahimta Amma Kuma tana bugatan fahimtar
komai kafin Bena din ta mutu,
Meya hada haihuwan Amnah da sumayyah
Kuma. Kuka ta fasa Mai taba zuciya da bayyanarda kewa da kaunarsu me tsanani ta rungume
Bena din tana cewa
"Bena karki tafi Dan Allah kibarni da Anne tinda kince sumayyan ta mutu,
Na dawo gareku yanzu bayan gwagwarmayar danasha Dan Tara Abinda zanzo na fansheku na tararda wannan mugun ganin"
Kuka Bena ke son Yi Amma azabar datakeji ta hanata cikin wahala.
Kaman daga sama aka jeho Anne gurin tana ganinsu ta qaraso gurin Benazir da gudu saidai kafin ta tabbata tayi Ido biyu da Safnah wadda itama ita take Kallo jikinta na wata irin rawa. Cikinta Anne tayi ta qanqameta tana Kiran sunanta Dana sumayyah Dana samirah duk lokaci Daya sbd ta manta waye acikinsu take gabanta.
Safnah na ganin haka ta janye da gudu zata bar gurin Anne ta bita lokacin tini Bena ta
Sume a gurin.
Cakumota Anne tayi tana Kiran sunayensu su ukun Banda Bena.
Momy dataga Annen zata saka a cimmusu gurin Jan Safnah da Annen taqi saki tayi dukkaninsu ta tura mota suka bar gurin sbd hayaqin motar Bena Daya fara yawa.
Suna barin gurin Zeenah na isowa da motarta kaman ance ta duba gefen hanya ta hango mota na hayaqi da sauri tayi parking tana yiwa wata motan data kawo hannnu suka tsaye ana gangarowa aka duba taga motan Bena da ita
Ciki
Hankali tashe aka fidda Bena din mutane tini hayaqi yayi alerting nasu suka taru.
Ana cire Bena motan tafara kamawa Dan haka jikin Zeenah har Wani mazari yake da jüjiga sbd tashin hankali.
Momy da Safnah kuwa Nisa sukai sosai da gurin Safnah ta Kalli Anne tana kokarin
Kwantar mata da hankali cikin dubara har
Annen ta sauko ta nutsu tana kallan Safnah din ahankali kaman yarinya qarama.
Numfashi Safnah ta sauke hannuwanta na rawa bakinta ma Yana rawa tace
"Anne samirah ce ni ba sumayyah ba ba
Safnah ba.
Gyada Kai Anne tayi ahankali.
Cikin kokarin sake Hana rawar jikinta bayyana tace
"Anne Ina sumayyah?
Meva sameta?
Waye ya haifi Amnah tsakanin sumayyah da
Bena?
Ya Akai Bena ta hadu da Bilal tayi aure a
Kaantes??"
##MAMUH#
#DBENA
#KAANTES
#SAFNAH
#ABABA
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: _Arewabooks@Mamuhgee_*
72
Shiru motan yayi tsit dukkaninsu kowa na jiran amsan Annen zuciyoyinsu na tsalle da harbawa da karfi,
Ita kanta Anne shiru tayi kanta na juyawa tambayoyin na jiya hankalinta da haukanta tareda dawo mata da abubuwa da dama cikin Kai da zuciya na radadi ko acikin hali na hauka.
Rawa hannuwanta suka fara kafin dukkanin jikinta ya dauki rawar Wani irin tsoro da wuta na cin tikinta gidan Ababa kawai takeson komai sbd balain datakeji Yana tafarasa cikin namanta da jininta.
Ganin haka Safnah ta fahimci kafin Ababa ne da baya barin Annen nesa da gidansa ko kadan Dan haka ta jijiga Annen da Dan qarfi tana cewa "Anne baki fadamun meya sameta ba?
Ya Akai aka haifi Amnah a gidan Ababa?.
Murya na rawa baa cikin hayyaci ba Anne tafara cewa
"Sumayyah ne ta samu cikin Amnah
Ta mutu ta barni gurin haihuwa,
Ta tafi tabar mana Amnah
Ababa ya siyar da Amnah da Bena gurin dangin Bilal,
Ya hanamu fada yace zan mutu idan na fada, Yace Kasheni ya kashe Bena idan na fada,
Yace Bena zata ringa kawo masa kudin dangin
Bilal,
Nikuma naje na fadawa kakan Bilal gskia ba
Bena bace ta haihu sumayyah ne,
Yace zai kula da Bena da Amnah bazasu bawa
Ababa komai ba,
Ababa Bai saniba Benata ta tafi kenan bazata dawo ba, bazan bari ta dawoba, banason ta dawo,inason ta zauna acan ta mutu acan
Amma idan zata musu acan tazo mu tafi tafi karta barni yanda sumayyah da sameerah suka barni, Safnah guduwa tayi ta barni Amma Bena tace indena fadan haka wai itama mutuwa tayi kawai ba guduwa ba,Amma
Amma Amma...
Karyewa harshenta ke Neman Yi sbd yanda jikinta ke rawa da jijiga Dan haka da sauri
Safnah tace momy ta juya da motan su koma su ajeta sbd idan tana cigaba da nesa da gidan Ababa zata iya rasa ranta.
Cikin tashin hankali ma masifa momy tace
Idan muka mayar da ita bayan ta ganki fa ta fadawa Ababan.
Bazata iya fada ba bakiga yanda take ba batada lafiyan hankali fa,
Juya muje mu ajeta Dan Allah momy.
Juya motan momy tayi tana ajiye wayarta datai recording din duk Abinda Anne ta fada tana dagawa Safnah wayar tace
Wannan maganar bansaniba Amma dai zata mana amfani gurin ankarar da Ababa ya dawo bangarenmu sbd kaantes kenan sunsan komai babu Abinda zai samu tarko sukai masa.
Kasa magana Safnah tayi sbd a lokacin Bata
Gane komai har suka Isa nesa da gidan Ababa kadan suka aie Anne Safnah na Kallo ta shige gidan batareda an nuna mata inda zata shiga ba.
Tana shigewa suka bar gurin da mugun gudu suka koma gida kaman babu inda sukaje suna jiran labarin mutuwan Bena.
*****cikin gaggawa Akai Asibitin Kaantes da
Bena kafin a Isa da ita tini labarin ya Isa ga dd babba da sauran family cikin qanganin lokaci kusan kaantes suka cika Asibitin sbd kusan a yanzu Bena itace bugun kirjinsu musamman dd babbanta da shine uwarta,ubanta,kakanta
Kuma abokin shawaranta sbd komai nata shine yake Bata shawara.
Umme da Zeenah kuwa harda Kuka sukeyi sosai sbd Jin motar datai hadarin da ita ta
Kone duk tinaninsu itama ta Kone dinne.
Hana media taji zancen ko kadan akanta sbd kada DD yaji baa son ya sani zaa boye masa hakama Amnah Dake gida an gargadi masu aikin da kada su bari ta sani ance mata
Mummy dinta tayo tafiyan kwana biyo zata dawo inshallah.
Kwana Bena tayi batasan inda kanta yake ba bayan Angama dubata cikin babbar saa aka ga babu inda ta samu matsala buguwan
Kai ne ta samu sosoi Daya fasa hancinta sai goshinta Daya fashe sai Kuma hannunta daya
Dan juji ciwo ya yanke sbd glass na mota.
Hankalinsu kaf sai alokacin ya kwanta Dan haka ake fatan farkawarta koina data ji ciwo anyi dressing nasa an sauya mata kava zuwa
Riga da wando masu laushi da kauri.
Su Safnah kwana sukai jiran mugun labarin daga kaantes Amma Sam babu hakama media dasuke ta jiran suji ana yada masifar data samu kaantes shiru ba komai Dan haka
Suka Dan shiga wasi wasi da tashin hankali
Amma dai sun lafe suna Jira basu motsaba
Dan kila Bena din ta Kone kurmus da motarta baa samu sani ba.
Zeenah ce me jinyarta a Wani muhaukacin luxury Amenity room dake can sama Asibitin
Wanda sai iya kaantes dinne masu Asibitin ake kwantarwa acan sai Kuma manyan masu qasa.
Umme kullum itama sai tazo da daddare ta dubata hakama dad kaante duk yabar office saiya biya ya dubata kafin ya wuce gida.
Dd babba kuwa Shima da daddare kullum sai
Abbakar ya kawosa sun dubata.
Ta farfado tin washegarin ranar data samu mummunan hadarin Amma Kuma tinda ta farfado takasa komawa kanta,
Kanta ya juye gabaki Daya
Tinani da radadi zuciyarta keyi sbd Abinda ya faru da ita bayan hadarin Dayake dawo mata,
Shin da gaske ne Safnah din data Gani kokuwa gizon mummunan hadarin data samu ne?
Meyasa zataga Safnah idanma gizo ne?
Sumayyahnta ya kamata tayi gizo idan har buguwan datai matacci takeson nuna mata,
Safnah ce tabbas ta Gani kuma tai magana da ita Amma shin wa zata tambaya taji gaskiyar,
Ta tambayi Zeenah baa samu kowa tareda itaba inda aka sameta an Bata tabbacin babu
Wanda aka Gani.
Wainnan tinanin ne ke cin ranta da dagula zuciyarta Amma idan ta Tina ansanar mata
Annenta na Nan lafiya Kalau sai taji zuciyarta ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa.
Sedai ta Wani bangaren Kuma a yanzu mahaifiyarta take buqata a tareda ita fiyeda komai, Annenta takeso idan Kuma bazata sametaba to Ina zata iya zabar Annenta Takoma inda take komai zata iya hakura dasni.
Data kasa Kwantar da hankalinta Umme da kanta ta aika driver har gida aka dauko Anne bayan Ababa ya saka hande tayi mata wanka da a shiryata da kanta sun rufe iikinta da yayiwa mummunan duka bayan ta dawo da kanta din.
Dukan dayayi mata yasakata kwanciya cIwo itama Wanda ya Dan dawo da ita hankalinta
Dan haka tana zuwa Asibiti tayi Ido biyu da
Bena sai kawai ta fashe da Wani irin kukan
Daya saka Bena kasa dagowa ta kalleta
Daman su biyu ne a dakin da zata shigo aka fita aka Basu guri.
Kuka Anne keyi zuciyarta cikeda Wani irin qunci da bagin rayuwarta.
Bena hawayen ta gangaro dasu masu zafin gaske ta riqo hannuwan Annenta tana yaye mata hijabinta taga yanda gabaki Daya jikinta suke a fashe da shatin bulalan igiyar daure shanunsa. Bata iya cewa komaiba ta rungume Annen tana cewa
"Insha Allah Anne komai yakusa zuwa karshe,zan daukeki na tafi Dake inda zakiyi rayuwa kaman mutane da yardar Allah."
Girgiza mata Kai Annen tayi tana cewa
"Ko ahakan bana cikin bagin ciki Bena tinda kina cikin walwala da kwanciyar hankali ke."
Batadai iya cewa komaiba sbd idan tace maganar zatayi Kuka zasu taru suyita Yi gasu
Umme na palon dakin suna jinsu
Cikin nutsuwa tace
"Anne meya faru bayan barinki gida?
Ya Akai kika koma gida bayan nagani da idona mota ta Kade ki??
Bakiga kowa ba a ranar????
Shiru Annen tayi tana Dan shiga nazari kafin ta girgiza Kai tana cewa Bata ga kowaba Bata
Tina komaiba.
Ajiyan zuciya a boye Bena ta sake tareda barin zancen sbd kada ta juyar da kan Annen.
Gida aka Maida Annen daga Nan ita Kuma ta
Dan samu sakewa sbd taga mahaifiyarta.
****** Jinyar sati Daya tayi ta warware sosai aka sallameta ta dawo gida saida tayi kusan kwana uku da dawowa harta fara zuwa office alokacin Amnah tasan accident Mummynta tayi tsoro ya kama yarinyar sosai da daddare Ya Akai kika koma gida bayan nagani da idona mota ta Kade ki??
Bakiga kowa ba a ranar????
Shiru Annen tayi tana Dan shiga nazari kafin ta girgiza Kai tana cewa Bata ga kowaba Bata
Tina komaiba.
Ajiyan zuciya a boye Bena ta sake tareda barin zancen sbd kada ta juyar da kan Annen.
Gida aka Maida Annen daga Nan ita Kuma ta
Dan samu sakewa sbd taga mahaifiyarta.
****** Jinyar sati Daya tayi ta warware sosai aka sallameta ta dawo gida saida tayi kusan kwana uku da dawowa harta fara zuwa office alokacin Amnah tasan accident Mummynta tayi tsoro ya kama yarinyar sosai da daddare kuwa tana kiran daddynta video call ta fada
masa yayi shiru tsawon mintina bayan Jin
Abinda Amnah din ta fada Bai ce komaiba
sai daga baya ya Dan sauke numfashi kadan
yayi mata Saida safe yace ta kwanta ya kashe wayar.
Safnah da mommy a cikin satin kiris ya rage
likitan qwaqwalwa Bai dubasu ba su dukan
sbd samun tabbacin Bena dai ta rayu Kuma ta warke fes,
Abinda ya Hana Safnah zaucewa shine sanin
koda Bena ta Tina cewan ta ganta to batasan
a Ina take ba Kuma waye miiinta Dan haka a
yanzu zabi Daya ya rage musu ko a mutu ko
ayi Rai D yafara kwanciyar aure da ita aurensa
da Bena ya haramtu.
****Yau very late tagama Shirin office ta
fito sanyeda Riga da slim skirt na Wani
tsadaddivar lace milk and coffee brown Da
tsadansa take a bayyane sai qaramin veil mara nauyi ta shiga mota ta ajiye handbag dinta a gefenta ta tayar da motan ta bar kaantes.
Tana Isa office ko zaman awa Daya bataiba ta fita ta shiga meeting acan suka Dan Dade tana fitowa Kai tsaye office dinta ta nufa ta tura kofan kafanta Daya ta Sako ta dakata sbd zuciyarta data tsaya cak da qamshin da hancinta ya shaqar mata cikin office din.
Wayarta dake hannunta ta Dan riqe da garfi sbd subucewan data so Yi.
Sai Data sauke numfashi Mai sanyi ahankali kafin ta qarasa shigo ta tura kofar tana rufewa kafin ta juyo taji anrungumota ta bayanta tareda saka Kansa wuyanta ahankali yana lumshe fararen idanuwansa dasuka gama jigata kafin isowansa daga jiya zuwa yau din.
Ita kanta boyayyan numfashi ta sauke ahankali tareda lumshe idanuwanta idanuwanta na
Dan cikowa da hawayen radadin da zuciyarta
ta shiga duk tsawon wannan lokacin da baya
Nan.
Jin jima a Hakan shiru kafin ya saketa a
hankali ya juyo da ita suka fuskanci juna Yana
mata Wani irin Kallo bakinsa baisan me zai
furta ba sbd baisan Yava zai iero zancen ya
fadesu ba
Itama Jin shiru ya sakata dagowa ta kallesa
cikin nutsuwa da da sanyi ta Bude baki zatai
masa barka da dawowa ya kasa hakuri ya
dagaya sama tareda Dora bakinsa kan nata
Yana shigar da harshensa cikin bakinta.
Lokaci Daya suka tsotsa bakin juna suka
Kalli juna a tare ta shige jikinsa kawai tareda
zagyesa da hannuwanta Hakan ya sakasa iya
Bude baki ya jero kalman "Kina lafiya kuwa?
"Since when kuka fara boyemin Abinda yake faruwa?
Yaushe ne kika samu accident din?
And how did it happen??
Tambayoyinsa a jere idanuwansa na cika da
Abinda Bata taba tsammata ba wato kaman ruwan hawaye yasata kasa riqe kanta ta jefar da wayarta da documents din hannunta masu mahimmanci ta Kai hannuwanta masu taushi ta kama fuskarsa ta Dora bakinta kan nasa tayi masa Wani irin kiss Daya saka hawayen cikin idonsa zubowa Bai tabbatarda hawayen bane sai Daya shafasu yaji sune ya kalleta Dan tabbatarwa da Kansa ta gama da rayuwansa shi kenan.
Matseta yayi jikinta tareda karban kissing din Yana zuge duk was albarkatun bakinta dasuke sake kashesa.
Wannan karon shafa da lasan Dayake mata tafara wuce control dinsa
Ya dauke ya zaunar kan dsk na office din nata tareda saka harshe ya lashi fatan kunnenta zuwa wuyanta komai nata na rabasa da hankalinsa.
Rigarta yake Neman yagaga da bakinsa tayi saurin dakatar dashi ta nanyar gangamesa ta nanasa suka fara sauke numfasni a hankali a boye sbd sai lokacin ya Tina a inda suke.
Rungumeta yayi jikinsa suka zauna kan sofa tana jikinsa tsawon lokaci kowanne najin bugun zuciyan Dan uwansa suna debe kewan juna da sukai.
Sun jima a Hakan kafin ya dagota sai alokacin ta iya Bude baki cikin sanyi na nutsuwa tace
"Barka da dawowa."
Ajiyan zuciya ya sauke Shima kafin ya sake jero mata tambayoyinsa na dazu.
Cikin sanyi ta fada masa a hanvarta ta zuwa dubo Annenta ba lafiya shine ta samu accident din motarta ta Kone.
Shiru yayi Wani Abu me kama da tsananin tsoro na shigarsa na da Wani abin ya sameta.
Jin yayi ya yankewa zuciyansa bazata qara bi hanyarba kwata kwata zai Bawa Annenta gidan da zata zauna kusa da kaantes sbd basai taje titin bayan gari na ganin mahaifiyarta.
Time ya kalla yace Mata ta tashi zai tafi da ita gida kawai.
Kallansa tayi sbd Basu gama meeting din da zasuyi Dan haka tace masa yaje kawai zatazo.
Bayason yawan magana Dan haka ya kalleta yace ta shirya data gama Nan da 1 hour zuwa
2 hours zai Aiko Naseer ya dauketa.
Gyada Kai tayi ahankali qayataccen murmushinta na bayyana.
Shima Wani Kallo ya Mata sbd baida niyar ma kowa yasan ko a dawo bare komawa kaantes yau din.
Yana barin company din highbridge Nasser ya nufa dashi ya aje.
Naseer na fitowa Kiran Safnah na shigowa wayarsa sbd tin jiya take Kiran D din Bata samu shiyasa ta kirasa.
Kai tsaye ba tinanin komai ya sanar make a ya dawo Yana gidansa na highbridge tana Jin haka batace komaiba suka a kashe wayar qafafunta da hannuwanta na rawa.
Momy ta fadawa take momy ta saka shirywa ta samesa can.
Cikin mintina galilan ta shirya cikin wata fitanannivar shigan alfarma da wasu crzy kayan bacci ko awa Daya Bata dauka ba ta figi mota a natse ta nufi highbridge din.
Koda ta Isa yayi ordern abinci ankawo daga
Wani matsiyacin tsadaddiyar restaurant kusan cin mutum biyu. Da mamaki ta Kalli komai a tsarin abincin sbd bawai lallai cin mutum Daya bane.
Tasan password Dan haka Kai tsaye ta Bude kofar ta shigo ta rufe tana toilet gurin wanka ta ajiye abincin ta Bude lafiyayyan Chicken macaroni salad din da aka hado dasu ta Bude. maganin data zo dashi Wanda aka hada mugayen qwayoyin juyar da qwaqwalwa masu tsananin qarfin gaske.
Kadan momy tace ya saka Amma sbd tana bugatan yayi mata saduwan da kowa zai sheda ya sadu da ita sai ta juya duka ta juye sauran a ruwan sanyi dake kan dining Daya gama Sha.
Yana bedroom dinsa yagama wanka ya shirya cikin qananu gajerun kaya qamshinsa me Dadi da sanyi na tashi ya fito daidai zata nufi hanyar bedroom din nasa.
Ganinsa ya sakasa Dan mamaki da kallan time kafin ya Dan kame fuska Yana amsa gaisuwanta.
Dining ya nufa ta biyo bayansa tana masa sannu da zuwa cikin farin ciki da bayyanarda murnarta.
Zama sukai farin cikinta na garuwa take da dauko plates da kanta tayi serving nasa zata zauna yace ta tafi gida baya bugatan kowa anan hutawa zaiyi zai dawo gidan.
Magana zatai wayarta tayi ringing tana dubawa taga Momynta ce tace
"Kiyi sauri ki dawo ki baki dauki dayan maganin ba da zaisha qwayoyin su sakesa batareda ansan mugayen qwayoyin da aka basaba,Yi sauri ki zo ki karba ki koma kada a Samu matsala sbd zaa iya ganin drugs dinnan a jininsa.
Wani takaicin mantuwar ya soki zuciyanta Dan haka ta Dan saki qaramin tsoki a boye ta miqe tana daukan wayarta da handbag dinta ta nufi
Kofa tana ce masa zataje ta dawo mommynta bataiin dadi.
Bai amsata ba har ta fice ya fara cin abincinsa yaci ya koshi yaji Kansa na Dan sarawa kafin ya fara juyawa ahankali.,
Migewa yayi ya nufi bedroom dinsa yana kokarin cire rigarsa da Wani irin zafin gaske
Dayake ji Yana taso masa.
Mace yake buqata sosai da gaske,
Bugatan mace yakeji wadda ko Bena batazo highbridge dinba zai iya samunta kaantes to Amma bayajin ko fita zai iyayi a halinda yake ciki. Safnah data fice gidance ta fado masa arai yaji Kansa na qara juyawa zafin dayakeji jikinsa
Yana garuwa.
Bena bayan fitarta Batama Wani Jira meeting din ba ta wuce gida Kai tsaye taci abinci tayi wanka kenan Naseer ya kirata ya sanar da ita
2 hours din sun cika tace ya sameta Kaantes.
Yana zuwa ya dauketa suna barin kaantes ya tsaya hanya yace ta garasa da motar shi yasauka ya tafi gida sbd dagashi har ita a takure suke a motan.
Bayan ya fita zagayowa tayi ta shiga motar ta ja zuwa highbridge.
#MAMUH#
#TOO HOT
#ROMANCE
[9/3, 7:04 PM] Aysha Kuryah✨🌹: Arewabooks@Mamuhgee_*
73
Tana shigowa gate na highbridge ta Kalli time taga magrib ma ta kusa Saura kadan
Dan haka ta saka wayarta silent musamman data fahimci babu Wanda ya San ya dawo din hakama babu Wanda yasan fitowanta bayan
Nafisat data fadawa ta kula da Amnah idan lokacin baccinta yayi kafin ta dawo.
Ka a can harabar gidan securities ne kawai sukasan waye ya zo ya dauketa ta fita.
Parking tayi harabar gidansa dake cikin highbridge din tana Jin gabanta na Dan faduwa sbd sai yanzu ne ma tafara tinanin mema to zatavi anan da bazai bari ya dawo kaantes ba idan magana ce ko Wani abin.
Bude motan tayi ta fito a natse daga ita sai wayarta ta fito sai Kuma key na motan Dayake hannunta yanxu.
Kofan shiga palon ya Isa ahankali ta saka password data sani a bakin Amnah cewa date of birth dinta ya saka.
Kofan na budewa ta shiga tareda rufe kofan tayo cikin main palon tana kallan dining taga baya Nan sai abincin Dayaci yabarsu a kan dining din.
Hanyar kofar bedroom dinsa ta kalla tana ajiye wayarta da key din motan dake hannunta tanason nufar hanyar tanajin rashin sakewa da
Hakan.
Dayan dakin data taba kwana a gidan ta nufa tareda Bude kofan dakin ta leqa baya Nan
Daman Kuma tasan ba lallai Yana ciki ba
Wanda baya iya amfani da ko toilet din sauran dakunan gidansa idan bana asalin bedroom dinsaba.
Tana fitowa bedroom din taji kaman nishinsa me garfi Yana tashi tareda kaman yunqurin
Amai me garfin gaske.
Kallan hanyar dakin nasa tayi tareda nufar dakin Kai tsaye bugun zuciyarta na qaruwa tana Isa Kai tsaye ta saka password ta Bude tareda tura kofan ta shigo tana kallan dakin baya ciki.
Mayar da kofan tayi ta rufe ta nufi tareda karasa shigowa bedroom din nasa tana kallan kofan toilet dinsa Datake Jiyosa Yana Wani irin
Amai me qarfin gaske.
Jin aman nasa ya kasa tsayuwa Kuma da yanda take jiyosa batajin alaman Wani abin
Yana fitowa daga cikinsa kaman ma kakaro aman yake da Kansa.
Kasa hakuri tayi ta fada toilet din ta nufi gurinsa da sauri cikin damuwa tana Isa gabansa kafin tace komai ya janyota jikinsa da qarfi ya gangame Yana rawar jiki sosai baa cikin hankalin Kansaba.
Yanda yake rawar jiki Mai hade da jijiga ya sakata shiga toro da firgici sosai tayo kokarin zamewa Amma ya sake qanqameta cikin tsananin masifaffen balain davakeji ya girgiza mata Kai da garfi sbd tana barin jikinsa ya kalleta zai iya kasa controlling Kansa dayakejinsa kaman Doki idan ya sadu da ita a
Hakan zai iya kasheta ma Kila yakeji.
Tin suna tsaye a tsakiyan toilet din har qafafunsa suka Gaza daukansa ya zube gasa da ita gangame jilkinsa idanuwansa na Neman
Juyewa muguwar bugata da shaawa zasu kashesa Amma ya zabi ya mutu akan yayi mata Abinda zai illatata ya tsani Kansa.
Kasa riqe zuciyarta tayi ta fara hawaye masu zafi tana ta kokarin sake qwace kanta Dan tagani tasamu Daman sanin meya samesa,
Abincin Dayake kan dining takeson zuwa ta dubo idan Akai yaji ko shine ya sakasa wannan halin Amma yaqi sakinta Dan haka sai ta jansa da gyar suka Isa qarqashin shower ta miqa hannunta Daya dagyar ta kunna ruwa akansu jikinta na rawa sbd ko Hakan zai taimaka masa ya dawo hayyacinsa sod lamarin ya koma abin tsoro sosal.
Saukan ruwan a jikinsu ya sakashi sake gangameta Yana jijiga jikinsa na fidda Wani irin tiririn jininsa dake quna Yana dahuwa da balain drugs din da suka hada na balai suka
Basa,
Bai taba Shan ko maganin mura ba tinda ya girma duk ciwonsa yafi son allurarsa idan akwai,dan haka Sam baya Wani Shan magani ko na ciwon Kai bare qwayoyin shayeshayen dake juyar da qwaqwalwa an hadasu dana desires bama Daya ba kaloli masu qarfin gaske da ake Bawa dokuna idan ana son suyi
Abinda zasu samarda ciki. Zafi jikinsa ke sake dauka sosai har Yana fita duk da ruwan data sakar masa Akai,
Tashi hankalinta yayi sosai batasan lokacinda ta sake fashewa da kuka me sauti ba maimakon hawayen datakeyi a take ya fice hayyacinsa gabaki Daya gashi tanason qwacewa ta dauko wayarta ta kira Naseer yazo suje Asibiti ko ayi gaggawan kawo likita
Amma ya rigeta gam kaman zai ballata har gashinta tanaji suna amsawa sod matsewan dayayi mata.
Kuka takeyi sosai tana Kiransa Amma gaba
Daya baya hayyacinsa kafin ta sake wani yunqurin ya sake daukan jijiga Yana birkicewa gaba Daya.
Zuwa wannan lokacin Kukan a yayi tsananin gaske Dan haka ko azabar matsewan da yayi mata Bata ii shi take Jin zuciyarta ya azabtiwa da mummunan halin Davake ciki kaman me farfadiya.
Suna cikin wannan halin har tsawon lokaci har Akai sallar magrib aka fito da dadewa Bai
Dena jijigaba tayi duk yanda zatai ta kwace ta kasa qwacewa Dan haka ta ringa Kuka a jikinsa suna jijigan tare har abin yazo yafara lafa masa a ahankali ahankali ya Dena ya lafe jikinta.
Itama lafewan tayi tana Dena Kuka tareda daga hannuwanta dayayiwa mummunan matsewa har Wani ciwo suke mata ta sake sakar musu ruwan zafi daqyar.
Sai alokacin ya fara jero ajiyan zuciya masu qarfi a jejere Yana saketa daga mugun rigon da yayi mata.
Sai data ga ya nutsu ya Dena komai ya Bude idanuwansa dasukai Wani mugun ja ya kalleta tareda Jin zallan buqatanta,
Jin yakeyi kaman zai hadiyeta sbd zazzafan sonta da bugatanta dake azalzalan zuciyarsa.
Miqewa tsaye tayi dagyar tareda Kamasa kaman yaro ta migar idanuwansa na kanta kaman zai cinyeta dasu.
Ruwan dake sauce kanta suna gangarawa fatan wuyanta zuwa kirjinta suna shigewa rigarta suna sake jiga doguwar rigar jikinta tana lafewa jikinta shape din kirjinta suna sake bayyanar masa yake kalla
Ya kasa hakuri duk da jikinsa ba qarfi sosai ya saka hannuwansa biyu ya kamo kugunta ya matsota jikinsa tareda hade mararsu guri Daya
Yana lumshe idanuwansa cikin azababbiyar kasala.
Ita kanta rintse idanuwanta tayi ahankali tareda hadiye Wani bugawan zuciya tana Dan gangamesa.
Ajiyan zuciya ya sake saukewa shi kadai yasan masifan Dayake ji cikin jiki da jininsa.
Ahaka ma Saida suka jima gashi ko magrib
Basu yiba Saida ya sake daidaituwa ta kashe musu ruwan da kanta ta fara Zame kanta Yana kokarin sake rigeta ta kallesa da sanyin murya tace Basuyi sallah ba.
Ita tafara alwala ta zare kayanta gabaki Daya dake digan ruwa ta ajiye tareda dauro towel ta fito yabita da Kallo kaman maye.
Tana ficewa yayi saurin Dafe bango sbd dauriya kawai yakeyi Amma Yana cikin azababbiyar azaban da baisan ana jinta bama,
Dagyar ya iya alwalan ya fito Shima daure da towel
Har lokacin tana tsaye tana jiran ya fito ya Bata
Abinda zata saka. Da hannu ya iya nuna mata closet dinsa ta garasa ahankali ta dauko musu kaya ga mamakinta kusan sabbin kaya ne aka jera a closet din Wanda suke duk yawanci couples set ne wasu Kuma set din Kuma hardasu da
'yarsu Amnah.
Yanayin dasuke ciki yasa Bata iya tsayawa
Wani dube duben ba ta dauko musu wasu black Balmain sweatshirt da sweatpant.
Babu inda zata iya tafiya canja kaya Dan haka hakanan ta saka kayan gabansa tinda babu undies nata duka sun jiqe.
Bayan ta saka ko data juyo ya saka nasa sabon towel me girma ta dauko dashi ta nade kanta tayi rolling nasa sukai sallah sbd kayan jikinsu Daman masu girma ne free size ba masu kama jiki na ko kadan.
Cikin lallabawa yayi sallan magrib da ishai din ita Kuma cikin 'yar nutsuwa tayi ta kammala tana gama addua ta juyo ta kallesa taga Shima ya gama adduan zufa yake Dan Yi duk da sanyin AC a dakin ya kama koina.
Migewa tayi tareda nufar qaramin fridge
Dayake dakin cikin bedside a hade kaman ba Fridge ba ta Bude ta dauko apple dink me
Dan sanyi kadan ta kawo masa Dan yasha ita
Kuma ta samu Daman zuwa ta dauko wayarta a Palo takira ko Naseer ko Umme ko Zeenah asan halinda yake ciki na rashin lafiya.
Bai karba drink din ba hannunta ya kama tareda janyota ta fado Kansa Daman ya koma kan kujerar dakin zaune.
Kan gafafunsa ta fado ya karbi drink din hannunta ya jefar gefensu ahankali ya da dawo da idanuwansa kanta Yana mata Wani kallan maita da zalama, Faduwa gabanta yayi ta dago ta kallesa ganin irin kallan Dayake mata kafin tayi wata magana ya sake Janta cikinsa sosai akan gafafun nasa sukai kyakyawan hadewa suna fuskantan juna kirjinsu a hade.
Bugawan zuciyarta yasake gigita tinaninsa ya zagayota da hannuwansa Yana saka Kansa wuyanta Yana Jan numfashi me qarfin gaske
Daya sakata Jin tana sake samun bugawan zuciya da garfi hakama numfashinsa me dumi yake sauka fatan wuyan nata tini suka tayar da tsigan jikinta.
Babu tsammani ya Ciro Kansa daga wuyan nata ya kama rigar jikinta ya daga tareda zare mata ita gaba Daya take ya saki Wani mahaukacin numfashi gain lafiyayyan suran jikinta
Tasa rigar ya zare kafin ya janyota da kanta cikin sanyi ta hade kirjinsu,Saura kiris ya rasa numfashi da bugawan zuciyarsa akan Hakan datai masa sbd yanda komai nata na kirji ba kaya ajiki ya sauka kan nasa kirjin ba kaya ajiki Shima.
Yanda yakeji bazai iya cigaba da hakuri ba Dan haka ya dagota Yana kallan cikin idanuwanta dagyar ya iya furta "| love you". .. Bai iya Jira ya garasaba ya hade bakinsa da nata itama sbd shiga matsanancin mamakin Abinda ya fada Bata gama mamakin ba taji bakinsa a nata Dan haka cikin tsananin tsananin sonsa dake Neman zauta zuciyarta ta zagayesa da hannuwanta tana sake Basa Daman jinta da kyau suna yiwa juna Wani irin french kiss
Kaman zai cinyeta
A kirjinta zuwa bayanta da Mararta ya ringa yawo da hannunsa cikin wata irin Abu Dayake
Jin kaman zai fasa Kansa.
Kashe wuyanta yahau Yi da harshensa zuwa kirjinta Da Yana Kai harshensa ta bangare masa taba Neman somewa sbd Wani Abu ne dabai taba faruwa da ita ba.
Tin tana iya control na halinda take ciki tini ta kasa tafara wasu irin hawaye tana banqare a jikinsa tana kokarin sakar masa Kuka sbd kanta juyewa yake Neman Yi.
Shi Kansa tini ya juye, notikan Kansa suka kunce ya rasa control gabaki Daya lasheta yakeyi Tako ina Yana sake gigitasu.
Hawaye takeyi Shima hawayen yakeyi gabaki
Daya dakin ya rikice da numfashinsa me garfin gaske Dayake sake dumama jikin Bena.
Bata sake Neman sumewa ba Sai Daya miqe da ita a jikinsa suka nufi lafiyayyan gadonsa ya
Kwantar da ita tareda Yi mata rumfa Yana son yay romancing nata dakyau Amma bugatarsa taci karfinsa Dan Hakan Kai tsaye ya qarasa rabasu da kayan jilkinsu Yana dagota jikinta tareda sake hade bakinsu guri Daya
Batasan me yake Shirin Yi ba Dan haka take kissing dinsa back suna cigaba da shafe shafensu da latse latse. Abinda taji ne ya sakata saurin Dena kissing dinsa Amma shi bai Dena ba baikima saketaba hakama Bai fasa Abinda yayi Niya ba kafin tayi
Wani yunquri ya dauki harama.
0 comments:
Post a Comment